sumayya2134's Reading List
31 stories
          NURIYYAH by dijawaziri
dijawaziri
  • WpView
    Reads 209
  • WpVote
    Votes 7
  • WpPart
    Parts 20
Labari mai cike da tsantsar nadama , mai tab'a zuciya, tausayi da yarda da k'addara zai zo muku da sabon salo wanda zai saku zubar da hawaye , ya kuma saku ni shad'i
CIWAN SO by dijawaziri
dijawaziri
  • WpView
    Reads 680
  • WpVote
    Votes 33
  • WpPart
    Parts 8
Love story 2019
BAK'AR_RANA by dijawaziri
dijawaziri
  • WpView
    Reads 25,314
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 17
Miye ban bancin ki da karuwa? Zina kuma kinyi shi don Haka kije Allah ya tsine miki!!! Innalilahi wa inna ilaihi ranjiu'n Abba karkamin haka karka k'arasa kassara min rayuwa Abba Anya kuwa kai ne mahaifina ? Karki damu Aneesa ni zan zame miki komai a rayuwa zan share miki hawayen ki, kuma idan Allah yayarda sai duniya yafi alfahari dake... Kin cucemu kin zalun cemu kinci amanar Yardan Allah ya isa tsakanin mu dake... Aneesa yanzu kina ganin kinmana adalci kenan ? Yanzu dama abunda keke aikatawa kenan bamu sani ba kin cucemu Allah ya tsine miki Albarka da haihuwar ki wlh gara b'arin ki shegiya me Bakar zuciya.. Idan har kina son mahaifin ki ya dawo gare ki tow ki tabbatar Kairiyya ta yarda zata aure ni idan kuma ba hakaba keda mahaifin ki wlh sai dai kiga gawan shi kuma gawar ma sai naga dama... Anty dama kece mommy na ba Yadiko ba ? Anty menayi miki kika tafi kika barni alokacin da nafi bum'atar ki... Aneesa wata shida kadai nan gaba yar baiwa ke dashi a bincikin da likita yayi, yace da wuya ta wuce wata shida a raye idan kuma ta shige tow tayi nasara
NA FADA SO by Nuceeyluv
Nuceeyluv
  • WpView
    Reads 13,937
  • WpVote
    Votes 1,306
  • WpPart
    Parts 45
Tunda ta fara ganinsa a rayuwar ta taji Duk duniya babu Wanda take SO tamkar sa, Ta FADA SOn sa a lkcn da batayi aune ba kullum dashi take kwana take tashi a cikin birnin zuciyar ta bata da Wani buri a rayuwa sama daya zamo Mijinta saidai kashhh.... ta sani sarai ko mutuwa zatayi bazata samu soyayyar shi ba domin Shidin ya kasance tamkar kumurcin maciji a gareta, domin kuwa idan har zata iya fahimta lalle babu Wani Dan Adam daya tsana a rayuwar sa sama da ita, a kullum bashi da abin kyara sai ita toh bama Wannan ba gashi dai gida daya suke rayuwa Amma rayuwar ta gidan tare da mahaifiyar ta abin tausayi ne da Shiga ni 'yasu, tabbas idan aka binciko wacece ita? anan za'a fahimci koba komai Tsakanin ta dashi wutsiyar rakumi tayi nesa da kasa....Gsky So Baiyimin Adalci ba Ni KAMLA, domin NA FADA SO Wanda ake Kira son maso Wani.😭😭😭.
HISNUL MUSLIM  by Oumzaynab
Oumzaynab
  • WpView
    Reads 16,764
  • WpVote
    Votes 426
  • WpPart
    Parts 85
Littafin Hisnul Muslim, Addi'o'i da suka dace da Sunnar Annabi. FALALAR ZIKIRI Allah Madaukakin Sarki ya ce: Fazkuriniy Azkurkum Washkuruliy Wala Takfuruni. Ku ambace ni zan ambace ku, ku gode mini kada ku butulce mini" [Bakara, aya ta 152]. Ya'ayyuhallazina Amanuzkurullaha Zikran Kathiran. Ya ku wadanda suka yi imani ku ambaci Allah ambato mai yawa". (Ahzab aya ta 41). Wazzakirinallaha Kathiyran Wazzakirati A'addanlahu Lahum magfiratan Wa'ajran Aziyman. Da masu ambaton Allah da yawa maza, da masu ambatonsa mata, Allah ya tanadar musu gafara da lada mai girma". [Ahzab, aya ta 35] Wazkurrabbaka Fiy Nafsika Tadarru'an Wakhiyfatan waduwanaljahri Minal kawli Bil'guduwi Wal'asali Walatakun Minalgafiliyna. Kuma ka ambaci Ubangijinka a cikin zuciyarka, kana mai kankan da kai da tsoro, ba da daukaka murya ba (saka-tsaki) tsakanin asirtawa, da bayyanawa, da safe da marece, kuma kada ka zamo daga cikin gafalallu". [A'araf, aya ta 205]. Kuma Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce; "Misalin wanda yake ambaton Ubangijinsa da wanda ba ya ambaton Ubangijinsa, kamar misalin rayayye da matacce ne". (Duba Sahihul Bukhari tare da Sharhinsa Fat'hul Bari (11/208). Muslim ya rawaito shi da lafazin; 'Misalin gida da ake ambaton Allah a cikinsa, da wanda ba a ambaton Allah a cikinsa kamar misalin rayayye ne da matacce". (1/539).) Kuma ya ce: "Shin ba na ba ku labarin mafi alherin ayyukanku ba, kuma mafi tsarkinsu a wajen Srkin da yake mallakar ku, kuma mafi daukakarsu ga darajojinku, kuma mafi alheri gare ku daga ciyar da zinariya da azurfa kuma mafi alheri gare ku da ku hadu da abokan gabanku ku rika dukan wuyayinsu, suna dukan wuyayinku? Suka ce ka ba mu labari. Ya ce: Ambaton Allah Madaukaki". (Tirmizi (5/459), da Ibn Majah (2/1245). Duba Sahih Ibn Majah (2/316). Da Sahihul Tirmizi (3/139).)
MATAR BAHAUSHE by Lubbatu_Maitafsir
Lubbatu_Maitafsir
  • WpView
    Reads 61,940
  • WpVote
    Votes 7,604
  • WpPart
    Parts 20
Kamar yadda rayuwar ko wace MATAR BAHAUSHE take zuwa cikin yanayi mabanbanta, haka tata rayuwar ta fara cike da tarin kalubale. Sai dai ta fannoni da dama, ta banbanta da sauran matan hausawa da suke sarewa cikar burinsu na yau da kullun. She's ambitious, very courageous, and she's determined to fulfill her dreams. MATAR BAHAUSHE... When politics become more than just a dream. Lubbatu Maitafsir
UMMI | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 208,280
  • WpVote
    Votes 18,781
  • WpPart
    Parts 54
Ta tafka babban kuskure a rayuwarta... Shin zata iya gyara wannan kuskuren ko kuwa??
TAGWAYE by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 38,884
  • WpVote
    Votes 2,048
  • WpPart
    Parts 21
If you are looking for a story that will touch your heart and soul, this is it.
ABDULKADIR by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 376,496
  • WpVote
    Votes 31,678
  • WpPart
    Parts 38
"Banbancin kowacce rana na tare da yanda take sake kusantani da ganinki" #Love #Family #Military #LubnaSufyan
UWA UWACE... by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 291,405
  • WpVote
    Votes 32,006
  • WpPart
    Parts 49
Uwa uwace... ku biyoni ku sha labari.