ummuaaseem's Reading List
5 stories
ƘWAI cikin ƘAYA!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 1,502,784
  • WpVote
    Votes 121,602
  • WpPart
    Parts 106
Turƙashi, wannanfa shine cakwakiyoyi ba cakwakiya ba, bamma san yanda zan musalta muku kitimurmurar dake cikin book ɗinnan ba sam, dan wani irin ruɗaɗɗen labarine mai cike da abubuwan mamaki da tarin al'ajabi harma da ban haushi, labarin ya taɓo wasu a cikin matsalolin zuminci, gidajen aurenmu, Tsaro, rikita-rikita, harma da ruguntsumi. Kai lamarinfa ba'a cewa komai, mai karatune kawai zai banbance tsakanin aya da tsakkuwar zancena bayan mun tsunduma cikin labarin tsundum
TAZARAR DA KE TSAKANINMU by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 147,624
  • WpVote
    Votes 15,094
  • WpPart
    Parts 41
Biyo mu sannu a hankali don jin TAZARAR da ke tsakanin Dee Yusuf da Amatullah. Updates zai dinga zuwa duk ranakun Laraba da laha3. Ku biyo Ni Safiyyah Ummu-Abdoul tare da Khadija Sidi don jin wannan TAZARAR
MUTUM DA DUNIYARSA...... by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 130,073
  • WpVote
    Votes 9,450
  • WpPart
    Parts 41
Wannan labari labarine da ya taɓo rayuwar da mafi yawan mata ke fuskanta a wannan rayuwar, tare da rayuwar kishi na gidajen aurenmu, da nuna jarumtar mazan ƙwarai da ke aiki da hankali da ilimi wajen tafiyar da ragamar rayuwar aurensu. Magidanta da yawa basa son a haifa musu ƴaƴa mata, abin kuma zai baka mamaki idan zaka tarasu wajen buƙatar jin dalilinsu, musani UBANGIJI ya fimu sanin mu su wanene? miyasa yayimu jinsi-jinsi, yare daban-daban, zuri'a daban-daban. kai dai ka roƙi ALLAH ya baka mai albarka kawai shine magana.
ABDULKADIR by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 377,164
  • WpVote
    Votes 31,684
  • WpPart
    Parts 38
"Banbancin kowacce rana na tare da yanda take sake kusantani da ganinki" #Love #Family #Military #LubnaSufyan
RASHIN DACE by HafsatMohdArabi
HafsatMohdArabi
  • WpView
    Reads 195,315
  • WpVote
    Votes 10,619
  • WpPart
    Parts 70
wani ihu sukaji da alama ta can baya ne da sauri suka nufi bayan, Inda suke Jin hayaniya " na duke ta kiyi wani abu akai", " Rukayya ni kike fadama kinduke ta din ni sa'arkice", Tafada tana nuna ta da hannu ita kuma sai murguda baki take tana hararta " walh Yau Zaki San wa kika taba a gidan nan" " Ina jiranki maijiddah kiyi abunda Zaki iya" " toshikenan" ludayin dake hannunta ta jefa ma Rukayya inda akayi narasa ya sauka kan goshin me gidan nasu, " innalillahi Wa'inna illaihir raji'un" baba me gadi Yafada inda su duka suka maida kallonsu zuwa garesu, Yayinda hankulansu ya tashi su duka inda Maijiddah tayi kan yarta da bakinta ke zubar jini, Wacce tun tuni basu bi takanta ba Rukayya kuwa da sauri tadau Yasmin dake kasa Tana kuka yar da bata wuce 1yr ba, Tayi nata part din nan suka bar Abdulhameed tsaye inda shima me gadi ganin yanayin me gidan nasa yasa yakoma gun aikinsa........