AyshaSaleesu's Reading List
11 stories
DIYAM by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 954,151
  • WpVote
    Votes 81,920
  • WpPart
    Parts 71
This is not a love story but it is a story of love, of how it never dies no matter how long and how far apart the lovers are. Just follow my pen for I assure you, you are going to fall in love with Diyam.
ASALINA by ummunaim
ummunaim
  • WpView
    Reads 8,891
  • WpVote
    Votes 471
  • WpPart
    Parts 10
duk iya yanda mutum yaso ya gano irin yanayin da take ciki bazai tab'a ganewa ba don despite all that happened to her last night she's still wearing an expressionless face as usual but still takasa mancewa kamar kullum don abun yai matuk'ar d'aga mata hnkl ...sakkowa ta cigaba dayi daga staircase din a hankali in her usual calm and slow walk ...tana isa tsakiyar falon suka kwashe da dariya gabadayan su hakan yasa taji wani iri sann komai yana k'ara dawo mata sabo ...daya daga cikin Wanda suke dariyanne ta dan tsagaita sannan ta dube ta shekeke tace "Ayi dai mu gani..." na gefen ta tai saurin k'arasa wa da idan tusa zata hura wuta"cikin sauri ta k'arasa fita daga falon don dama ita bata tsaya sauraronsu ba ...yanayin yadda takejin k'aruwan bacin ranta ne yasa take ta maimata neman tsari daga shaidan a haka ta k'araso bakin gate din gidan tai kokarin daidaita nutsuwarta ganin d'an dattijon dake ta faraa daga nesa sbd hangota da yayi cikin mutuntawa ta gaidashi kamar kullum ya amsa mata cikin sakin fuska yana ki gaida hajiyar" ....
Bayan Na Mutu! by Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Reads 6,776
  • WpVote
    Votes 152
  • WpPart
    Parts 1
Motar ta tarwatse, k'arfin shigowar gingimarin dake d'auke da itace ya haddasa wata k'ara kamar ta tashin bam, k'ofofin motar suka yage daga jikin bodin, gaba wajen zaman direba ya fita ta taga, injin motar ma yayi tsalle wani wajen. Ka'ra mai yawa ta cika iska, yadda k'arfe ke had'uwa da d'an uwansa, yadda k'arfe ke datsa bishiyoyin gefen titin da kuma yadda k'arfe ke k'onewa. Daga wannan lokacin, duk abinda FADEELAH MALIK tayi ya faru ne bayan BINTUN IKARA ta mutu, kuma dole ne FADEELAH ta fuskanci dukkan laifin da BINTU tayi! **** Ya kai hannu bayan wuyansa ya shiga murza fatar wajen a hankali, har yau yana iya tuna yadda fuskarta take a lokacin daya fara ganinta, nad'e cikin mayafin dake nuna shaidar addininta, sannan kamar kullum idanunta na manne da siraran glass d'in da ya k'ara fito da ilhamarta, idanunta kyawawa masu maik'o da kyalli, suna haskawa kamar an kunna wuta ta k'asansu. Sai dai mafi rincab'ewar al'amarin tana masa kallon tsana ne! tsana wadda ke tasowa tun daga k'asan zuciyarta, tsana wadda baya tunanin wani mahaluki ya tab'a yiwa waninsa, sannan tsana irin wadda bai san dalilin wanzuwarta ba. Abinda kawai ya sani a yanzu shine da FADEELAH da BINTU abu d'aya ne, zuciya d'aya suke rabawa don haka in har ta tsane shi a matsayin FADEELAH MALIK, yanzu da ya same ta a BINTUN IKARA ma babu abinda zai canja!
Sila by Khairat_
Khairat_
  • WpView
    Reads 42,202
  • WpVote
    Votes 1,693
  • WpPart
    Parts 36
Amma kin san akwai karatu ko ko kyalkyalen banza kike so Ni de aa wallahi bazan iya ba Ta mike Ya biyo ta *DEAR* ta juyo yaya na gaji tafiya xan yi. Ki xauna anjima kadan zan yi lec in nayi sallah se mu tafi tare Yaya da mota nazo Ni yau da napep nazo Kai yaya ina motar taka? Tana gun gyara mashin din kuma abulkhair ya amsa zaiyi amfani dashi. Ku jirani se mu tafi tare Aa Kawarta ta ce aa *DEAR* mu jira yayan mana me a ciki in mun yi sallar ma tafi.
AUREN JINSI PART THREE  by HaleemahAbdulah
HaleemahAbdulah
  • WpView
    Reads 4,158
  • WpVote
    Votes 76
  • WpPart
    Parts 1
Auren jinsi lbr ne da yakunshi wata irin ritaciyar soyyaya da uwa ke War yarta, yadda abun ya rikice,.... sai kun karanta kawai zaku bani lbr.
ABINDA AKE GUDU (Completed) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 329,788
  • WpVote
    Votes 21,001
  • WpPart
    Parts 61
Labarin Asmau....labarin ABINDA AKE GUDU.
KASHE FITILA by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 251,408
  • WpVote
    Votes 18,477
  • WpPart
    Parts 53
Iyaye musamman mata sukan sadaukar da dukkan farincikinsu domin kyautata rayuwar 'ya'yansu. Haka ce ta faru ga Maamu har zuwa lokacin da Allah Ya azurta mata tilon danta Awaisu. A daidai lokacin da take tunanin kyautatawa wadanda suka wahalta musu a baya sai Gimbiya matar dan nata ta murda kambun da ko iyayenta basu santa dashi ba.... Ga uwa, ga da sannan ga suruka.
KAI NAKE SO! by Khairat_
Khairat_
  • WpView
    Reads 15,372
  • WpVote
    Votes 965
  • WpPart
    Parts 33
the story is about a young guy who was madly in love with a lady who was about 3 yrs older to him she was a family friend he loved her but could not tell her mean while her father was dead and then come a new twist her boyfriend came back from nowhere. the guy was surprised and broken he left the love unsaid. after a year after their marrige she and ger husband met with an accident the husband died and she was taken to hospital she called for her friend (that guy) he came she gave him and his ummi amana of her daughter. now thats not the end the story begins now!
Sarauniya jidda na Aunty fyn...Love story by hauwynice
hauwynice
  • WpView
    Reads 103,071
  • WpVote
    Votes 2,136
  • WpPart
    Parts 4
Labarin sarauniya Jidda,labarine akan wata baiwar Allah da aka zalinta,aka ha'inta inda take fafutukar kwato yancinta, da kuma daukar fansa,labari ne akan wata masaurauta dasuke rayuwa da munafukar mata mai yiwa masarautar zagwon kasa.... Labarin ya kunshi soyayya da sadaukarwa, nishadantarwa,ilantarwa makirci,hassada,wulakanci, dakuma darasi akan wash abubuwa dake gudana a rayuwannan ta yanxu...dama sauram wasu ababen....
 RAYUWAR HILWANA by intisat
intisat
  • WpView
    Reads 17,963
  • WpVote
    Votes 776
  • WpPart
    Parts 38
Yarinya banda karuwanci batada aiki akoda yaushe saitasa anzage A.Y family wlh wlh indai aka tafida Hilwana h kano saida kunemi wani gida Ba gidana Ba sabida bazaiyi kutafi da ita ta kara bata mana sunna Ba Dan bawanda baisan ita karuwa bace saidai kubarta da kakarta da tunda itane tabatata Sai ta zauna suci gaba daga inda aka saya haba lawan maiyasa koda yaushe kanason batawa HILWANAh sunna ne da irin magan ganunka inkatashi iya shegen naka hartani baka bari Ba Dan Allah kubar Hilwanah taji da abunda yake damunta kodan kunga yada Allah yaa halici mahaifiyar tane bataada ishashen hankali ne kodan kunga babanta gurgune me bara akan titi shine zaku samu hanya da zakuna mata abunda kukaga dama kunraba auren mamar ta da baban ta hakan han bai isheku ba