xaaaraah's Reading List
189 stories
DA'IMAN✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 83,446
  • WpVote
    Votes 3,255
  • WpPart
    Parts 16
Love was her only destination
QAUNARMU by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 10,219
  • WpVote
    Votes 540
  • WpPart
    Parts 3
Labarin qaunarmu labarine akan soyayyar data shigi mutane biyu batareda sun ankareba duk da kasancewar banbancin dake tsakaninsu na kasancewar kowannensu nada abokin rayuwarsa Wanda suke ganin sune rayuwarsu saidai so yayi musu shigar sauri Dan kuwa tuni suka daina kallon waincan amatsayin abokan rayuwarsu.....SO NE WANDA BAIDA KATANGA YAYI MUSU SHIGAR SAURI...YAYA ZASUYI DA ABOKAN RAYUWARSU NA FARKO...
MIN QALB by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 20,432
  • WpVote
    Votes 680
  • WpPart
    Parts 7
Labarin daya qunshi juyin rayuwa tareda soyayya me sanyi.
MASIFAFFIYAR KAUNA by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 51,322
  • WpVote
    Votes 1,081
  • WpPart
    Parts 29
This story is about strong love that is way beyond DISASTROUS. this story is about a Maiduguri girl and a yoruba kingdom, The Oba of lagos and the prince.
RUWAIDA ✔️ by rahma_Inuwa
rahma_Inuwa
  • WpView
    Reads 266,843
  • WpVote
    Votes 32,519
  • WpPart
    Parts 54
Poor Ruwaida Mahmoud had to get married to her friend's brother, Turaad, a rich sophisticated Doctor not knowing she had signed a contract to save her life! _______________________________ Her eyes tinged with tears the moment she raised her head to look at him. All the while he spent talking to her, she had her head down, staring endlessly at her hands. His words filled with a sincerity which he had shown broke her to pieces. The most she could do was smile at him. Even if she wanted to, her words wouldn't be able to make sense. She had so much to say, so much to let out, but then, her vocals refused to let her. He held both her hands and smiled back, his other hand on the small hospital bed she had laid. "You scared me Waida, I almost passed out seeing you being trolled back into the ICU you know," He said, and laughed, ducking his head low, as the way he had acted replayed in his memory. She also chortled silently, not minding the tears that refused to stop, moments like this, always left her emotional. "I did? But I'm fine now ain't I," she asked and he placed a hand on his forehead, his overdramatic wife mode had just been turned on. "Yes you're, but please don't ever do that again," he said with a stern face. "Promise me," With an absentminded look in her eyes, she nodded and gave a quick reply. "Yes Muhammad, I promise," Love_ Silentwriter ☕️
🎀BAFFAH'AM🎀  by Aishadaleel2
Aishadaleel2
  • WpView
    Reads 105,052
  • WpVote
    Votes 9,702
  • WpPart
    Parts 52
Labarine daya k'unsa abubuwan rayuwa yanayin yadda Abeedah ta sha gwawarmayar rayuwa.Ta sha alwashin cewa muddin tana raye k'annenta baza su ta6a shan wahalan data sha lokacinda take yariny'a.Ta fara soyayyah da lecturer d'in makarantar su wanda har yakaisu ga son yin aure,in da bata san cewa Sir Salman mazinaci bane.Yana fasa auren ta ya aura K'awarta Suhailat wacce tajima da fad'awa soyayyah da malamin nasu SIR SALMAN. Ba suda Asali wannan shine musabbabin wanzuwar Zafin rai da Abeedah take da shi.Taci burin dawoda martabar iyayanta dan mutanen duniya su daina zargin cewa iyayenta zaman dadiro suke yi. Ta 6idda kamanninta ta dawo tamkar iny'amura inda ta koma garin adamawa wajen kakanta mahaifin uwar ta dan dawoda Asalinsu.Taje gidan a sigar y'ar aiki,in da take kula da duk wani motsin en gidan.nan tagane cewa kowa ha'intar kakanta yake cikiko harda matar kakanta.wacce har qungiya take dashi wanda akeyi duk mako dan kawai a cuta kakanta.Hajia nenne tayi ma Abeedah tayin shiga wannan k'ungiyar intaki kuma zatasa a kasheta. Mutum d'ayane tak ta gaza ganewa shin yana ha'intar kakan nata ko akasin haka?.Waye shi wanan mutumin da take gani jefi jefi a gidan wanda ta lura kowani mahaluki a cikin gidan na tsoronsa?............. Ku biyoni sannu a hankali zan warware maku zare da abawa.Shin Abeedah zata amsa tayin kungiyar da Hajia Nenne ta mata?shin waye wannan mutumin da batasan ko ha'intar kakanta yake ko a kasin hakan?shin zata iya dawo da mahaifiyarta cikin ahalinta?any'a zata iya cika wannan burin data d'aukar ma mahaifiyarta kuwa? Kubini a sannu zaku sha labr
KOME DA LOKACIN SA {COMPLETE}✓ by AfricanQueen300
AfricanQueen300
  • WpView
    Reads 69,049
  • WpVote
    Votes 6,665
  • WpPart
    Parts 44
Aure! Haihuwa! Arziki! duk na Ubangiji ne wani bai isa ya baka su ba! Kishi masifa ce
BAMBANCIN ƘASA(Battle to reach) by Siyamaibraheem
Siyamaibraheem
  • WpView
    Reads 1,846
  • WpVote
    Votes 251
  • WpPart
    Parts 35
"Make sure you take good care of your sister duk runtsi da tsanani kar ki bari ki karaya ko ki sami rauni dangane da abin da kika saka a gaban ki,ki sani,horon da kika samu sama da shekaru ashirin da uku tun kina jaririyar ki,farat ɗaya ba'a isa a ƙwace maki shi ba sai in ke kika bada damar yin hakan dan haka nake ƙara jadadda maki kamar yadda kika yaƙi sojoji ɗari biyu da talatin da bakwai da aka sako su daga masarautar OTTOMAN haka zaki jajirce ki cigaba da yaƙar duk wasu maƙiyan ki da zasu biyo ki,make sure you find your sister and take her far away from Ottoman promise me"!!haka jikin ta na ɓari gaban ta na faɗi zuciyar ta na daɗa bushewa sakamakon ƙudiri mai nauyin gasken da ta alkawarta ma kan ta.. Wuf ta miƙe ta tashi tsaye ran ta na tafasa zuciyar ta na rura mata wani irin hucin ɓacin rai.. Kamar ƙiftawa da bisimillah ta zari doguwar takobin da ke gefen ta lulluɓe cikin marufin fatar sa da ke sagale a jikin rigar ta ta soƙe shi da shi ta daɗa tursasa takabin ciki ta juya shi ta yadda zai illata kayan cikin sa,ta cire takobin ta kuma yunƙurawa da iya ƙarfin ta ta kuma caka mai a daidai inda ta cire na farkon..ƙasa yayi yana nishi daga bisani numfashin sa ya ɗauke ɗif.. Kallon matar tayi idanun ta a ƙuntace ta mata kallon ƙarshen sannan ta juya ta yanki daji tayi wucewar ta.....!!!
SOYAYYA MAI GARƊI by Siyamaibraheem
Siyamaibraheem
  • WpView
    Reads 753
  • WpVote
    Votes 51
  • WpPart
    Parts 44
It's all about love,berayal of trust and bargaining
IYA RUWA FIDDA KAI[the love saga] by Siyamaibraheem
Siyamaibraheem
  • WpView
    Reads 765
  • WpVote
    Votes 21
  • WpPart
    Parts 7
Ta kasance kyakyawar yarunya mai illimi da kwazo wanda ilimin ta zai kasance mata abin alfahari a gare ta,bata da isasshiyar lokacin kan ta kuma bata da lokacin sauraron maza komai ilimin namiji da arziƙin shi,bai kai mata matsayin wanda zata saurar ba. Ya kasance kyakyawan namiji mai ji da kai da izxa haɗe da ƙarfim zuciya,bai da lokacin ko wace irin macea rayuwar shi illah yarinya ɗaya da ya kasance yana burin mallaka a rayuwar sa amma ita kuma yarinyar,bata san yana yi ba.. Ya tsani halin ta na izzada jijji da kai,haka itama ta tsane shi da halin shi dan ba suda kyakyawar fahimta a tsakanin su.. The two will keep on clashing on rach other countlessly.. Don't miss out the exciting,expolsive,romantic,hot,love story,tragic,pains,cheat,wild thought,brainstorming and lot's more.. Kerp up with me siyama ibraheem on this amazing love epic of IYA RUWA FIDDA KAI(love saga). Make sure you don't miss any part of the book,is yet to come your way very soon..!!!