labarine akan wata yar bariki,wadda taneda aure ba abakin komiba,karshe taga mijin wata mata tace tanaso,itakuma wannan mata tace batasan wannan zancenba mudeje zuwa sonjin yadda zata kaya
Yaseer ya fara rayuwa a matsayin almajiri, amma haduwar shi da Hajiya Safiyyah,zai sauya rayuwar shi daga cikin qunci zuwa walwala da yalwa, sakamakon soyayyar da zasu fara gudanarwa a cikin sirri.......
Bintu!!! A beautiful girl who was as affable and polite as anyone can imagine. A girl whom every parent will want for himself as a child for she was so well mannered, religious and obedient. Her father who is a scholar is well known far and wide around Nigeria. Her life started to go adrift after starting her higher institution. That was the beginning of the change which brought about her ill luck. She had turned into a totally different person and soon she found herself fully drowned in a state which Allah swt has cursed with great anger. Follow me and get to know how this drama unfolds.