KabiruAbbas's Reading List
10 stories
Auran biyayya by drsamha
drsamha
  • WpView
    Reads 26,720
  • WpVote
    Votes 2,060
  • WpPart
    Parts 53
It's sacrifice that is worth living
ZEHRA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 119,152
  • WpVote
    Votes 10,175
  • WpPart
    Parts 47
Shin me zai faru idan ZEHRA ta tsinci kanta a sarqaqiyar SOYAYYA tsakanin ta da 'yan uwan juna MUSTAPHA da MUHAMMAD??
Hameeda( Into the web ) by Novelettes
Novelettes
  • WpView
    Reads 11,410
  • WpVote
    Votes 625
  • WpPart
    Parts 13
Hamida was an ordinary girl trying to fit in, into the world entirely. after the death of her father, she and her mother moved in to stay with her Uncle who showed interest in Hamida and did the worst thing ever by coming closer sharing the one thing that's unfavorable. he changed her life for good and the path she didn't intent to choose doing something far worse than adultery, in the process, she met Hussein who is about to change her life for good, what happens when he finds out she doesn't only deal with human but something far more deadly than human itself, would he help her on this journey she's being unto, how would he accepts the fact that he has feelings for her but at the same time knows the truth about her undeadly past! how would she go about on his awful, vile journey would she follow her heart and be with the one she loves, or would she follow her head and shut down everything!....
Zabina Part 2 Complete HausaNovel  by Autan_Mumcy
Autan_Mumcy
  • WpView
    Reads 3,934
  • WpVote
    Votes 61
  • WpPart
    Parts 1
Zabina Part 2 Complete HausaNovel By www.hausanovel.com.ng
BUDURWAR SIRRI by shuraih99
shuraih99
  • WpView
    Reads 6,896
  • WpVote
    Votes 247
  • WpPart
    Parts 5
Labari mai cike da ban al'ajabi, rudani, mamaki da almara Labarin soyayya da aljana, DANDANO Ni da na kwanta cikin dakina kwatsam sai farkawa nai na tsinci kaina a tsakiyar kungurmin jeji Babu gida gaba babu gida baya Tsananin rudewar danayi ya sanya na zaci ko mafarki nake hakan yasa na dankarawa hannuna cizo Radadi gamida zugin da suka ziyarci hannuna lokaci guda su suka tabbatarmin ba mafarki nake ba Na mike a rude ina karewa jejin kallo Tabbas wannan ba irin jejin garina bane na fadi a zuciyata Domin kuwa irin wannan jeji shi nake gani a talabijin ................
UWAR MIJINAH by janafnancy
janafnancy
  • WpView
    Reads 34,096
  • WpVote
    Votes 1,435
  • WpPart
    Parts 13
Soyayyah sadaukarwa,biyayyah tareda hakuri msi tsanani.
Sarauniya jidda na Aunty fyn...Love story by hauwynice
hauwynice
  • WpView
    Reads 103,019
  • WpVote
    Votes 2,136
  • WpPart
    Parts 4
Labarin sarauniya Jidda,labarine akan wata baiwar Allah da aka zalinta,aka ha'inta inda take fafutukar kwato yancinta, da kuma daukar fansa,labari ne akan wata masaurauta dasuke rayuwa da munafukar mata mai yiwa masarautar zagwon kasa.... Labarin ya kunshi soyayya da sadaukarwa, nishadantarwa,ilantarwa makirci,hassada,wulakanci, dakuma darasi akan wash abubuwa dake gudana a rayuwannan ta yanxu...dama sauram wasu ababen....
Inuwar zuciyata...(Zarah ko Jeedah) by Raheenatmamoudou by Raheenatmamoudou
Raheenatmamoudou
  • WpView
    Reads 23,990
  • WpVote
    Votes 888
  • WpPart
    Parts 31
Inuwar zuciyata...(Zarah KO Jeedah)
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,744
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
💓 DAFIN SO💓 by sayyidihsan
sayyidihsan
  • WpView
    Reads 74
  • WpVote
    Votes 4
  • WpPart
    Parts 1
@ BRILLIANT WRITER'S ASSOCIATION By maman sayyeed«"« Labarin DAFIN SO labarine da ya kunshi soyayya bai ban tausayi, cin amana yaudara da nisha dantarwa zai ƙayatar da masu karatu matuƙa zaku so shi over akwai darasi mai yawa a ciki.....Hmmmm DAFIN SO sai dai yazo kurum! yana nan tafe ku dakace shi by maman sayyeed