Most beautiful books
3 stories
THRONE AND WHISPERS  by teemty_
teemty_
  • WpView
    Reads 11,905
  • WpVote
    Votes 2,009
  • WpPart
    Parts 32
YA Rahman! The Beneficent. The Merciful. We plan, He plans-and He is the Best of Planners. Afrah, a lively and outspoken young woman from the quiet village of Batsari, has always masked her pain behind smiles and chatter. But life, as always, has its own way of rewriting stories. When fate pulls her from the simplicity of her village to the bustling city of Katsina, she meets a stranger whose words linger in her heart longer than she expects. An unexpected opportunity leads her to the palace-a place of prestige, power, and secrets. But is this new life a blessing or a burden? THRONE AND WHISPERS is a tale of twists, silence behind walls, and voices that echo far beyond the throne. © Fateemah Zarah All rights reserved
FROST- Jotun Chronicles #1 by ELatimer
ELatimer
  • WpView
    Reads 19,240,099
  • WpVote
    Votes 625,149
  • WpPart
    Parts 72
"*Completed*"I froze the first boy I ever kissed. And I don't mean he got cold feet..." Megan is pretty unhappy when she's forced to move to a tiny, freezing town in Canada. It's going to be totally boring, right? Things heat up when she discovers that she possesses a growing power that's becoming more and more difficult to control. Not only that, but the power has attracted some interesting people. A smouldering young man who claims to be her rescuer, and his icy but attractive enemy. They're both claiming to be the good guy, so who exactly is she supposed to trust? Megan finds herself embroiled in an ancient battle between two kingdoms, slowly discovering an identity she never knew she had. Cover designed by Marie Tilmant
KHADIJATUU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 286,025
  • WpVote
    Votes 24,841
  • WpPart
    Parts 66
NOT EDITED ⚠️ Yayi kyau matuƙa, yadin ya fito da farinsa da kuma kyaun fuskarsa, Idan ka kalleshi, sai ka ganshi kamar mai cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali, al-halin sune abubuwan da suka masa tawaye. A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana lasa lip ɗinsa. Juyowa yayi yana wani taku da idan baka karance shi ba, zaka iya cewa na wulaƙanci ne da nuna isa, al-halin babu hakan a tare da shi ko kaɗan, ƙarasowa yayi gun da Khadijatu take kwance ya duƙo daidai ita, ya hura mata iska a fuska kamin ya kai hannu ya taɓa jikinta. Hannun yasa ya tallafota ta dawo saman cinyoyinsa, fuskarta na fuskantar tasa, ido ya sakar mata kamar yau ya fara ganinta, a hankali ya kai hannun ya shafa gefen fuskarta, tausayinta ne yake ƙara shiga zuciyarsa. Shi kansa yana ji a jikinsa akwai wani sirri dake tsakaninsa da haɗuwarsa da Khadijatu, sirrin da har yanzu bai san na minene ba, yana jin shi ɗin wani bangone a shafin rayuwarta, lallai idan har babu shi a ƙaddarar Khadijatu toh babu wanzuwar labarinsa a doron ƙasa, yana ji a jiki da kuma ruhinsa domin ita akayi shi, kamar yadda yake jin da a'ace ya rabu da ita tsakanin jiya zuwa yau da bai san yadda rayuwarsa zata kasance ba, bai san wane irin hali zai samu kansa ba, dan baya taɓa rasa natsuwarsa idan yana kusa da ita, idan tayi nisa dashi ji yake kamar ya rasa wani ɓangare na jikinsa. Ba sonta yake ba, dan baya tunanin zai iya buɗewa wata ƴa mace zuciyarsa, tun bayan abunda Malak tayi masa, sai dai kuma yana jin fiye da yadda yake ji idan yana tare da Malak, yana jinsa cikin wani yanayi wanda bai taɓa ji ba idan yana tare da Malak. ® 2018