Most beautiful books
3 stories
ROYALTY SPEAKS by teemty_
ROYALTY SPEAKS
teemty_
  • Reads 10,617
  • Votes 1,988
  • Parts 32
~•ROYALTY SPEAKS•~ YA Rahman! The Beneficent! The merciful! We plan, he plans and he is the best of Planners Afrah grew up to be a young stubborn lady who is a blabbermouth, and talk some girl. She grew up in a village called, Batsari A jovial girl who pretends to live a pain free world, got herself changed when things took a drastic turn in her life. She left her village and inhibited in the City of Katsina. She met a young Man who told her 'he would never leave her heart' Are his words true? Or would she prove him wrong? She later got job to work as a Cook for the Prince and be his chamber cook And, that was when her life changed completely Would life at the Palace be the best for her? Or would she prefer to go back to their village and Live there? Dive into the Story "ROYALTY SPEAKS" To explore into Afrah's life ©Fateematou All rights reserved
FROST- Jotun Chronicles #1 by ELatimer
FROST- Jotun Chronicles #1
ELatimer
  • Reads 19,210,866
  • Votes 624,154
  • Parts 72
"*Completed*"I froze the first boy I ever kissed. And I don't mean he got cold feet..." Megan is pretty unhappy when she's forced to move to a tiny, freezing town in Canada. It's going to be totally boring, right? Things heat up when she discovers that she possesses a growing power that's becoming more and more difficult to control. Not only that, but the power has attracted some interesting people. A smouldering young man who claims to be her rescuer, and his icy but attractive enemy. They're both claiming to be the good guy, so who exactly is she supposed to trust? Megan finds herself embroiled in an ancient battle between two kingdoms, slowly discovering an identity she never knew she had. Cover designed by Marie Tilmant
KHADIJATUU by KhadeejaCandy
KHADIJATUU
KhadeejaCandy
  • Reads 281,311
  • Votes 24,688
  • Parts 66
NOT EDITED ⚠️ Yayi kyau matuƙa, yadin ya fito da farinsa da kuma kyaun fuskarsa, Idan ka kalleshi, sai ka ganshi kamar mai cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali, al-halin sune abubuwan da suka masa tawaye. A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana lasa lip ɗinsa. Juyowa yayi yana wani taku da idan baka karance shi ba, zaka iya cewa na wulaƙanci ne da nuna isa, al-halin babu hakan a tare da shi ko kaɗan, ƙarasowa yayi gun da Khadijatu take kwance ya duƙo daidai ita, ya hura mata iska a fuska kamin ya kai hannu ya taɓa jikinta. Hannun yasa ya tallafota ta dawo saman cinyoyinsa, fuskarta na fuskantar tasa, ido ya sakar mata kamar yau ya fara ganinta, a hankali ya kai hannun ya shafa gefen fuskarta, tausayinta ne yake ƙara shiga zuciyarsa. Shi kansa yana ji a jikinsa akwai wani sirri dake tsakaninsa da haɗuwarsa da Khadijatu, sirrin da har yanzu bai san na minene ba, yana jin shi ɗin wani bangone a shafin rayuwarta, lallai idan har babu shi a ƙaddarar Khadijatu toh babu wanzuwar labarinsa a doron ƙasa, yana ji a jiki da kuma ruhinsa domin ita akayi shi, kamar yadda yake jin da a'ace ya rabu da ita tsakanin jiya zuwa yau da bai san yadda rayuwarsa zata kasance ba, bai san wane irin hali zai samu kansa ba, dan baya taɓa rasa natsuwarsa idan yana kusa da ita, idan tayi nisa dashi ji yake kamar ya rasa wani ɓangare na jikinsa. Ba sonta yake ba, dan baya tunanin zai iya buɗewa wata ƴa mace zuciyarsa, tun bayan abunda Malak tayi masa, sai dai kuma yana jin fiye da yadda yake ji idan yana tare da Malak, yana jinsa cikin wani yanayi wanda bai taɓa ji ba idan yana tare da Malak. ® 2018