Novel
20 stories
KUKAN KURCIYA by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 111,684
  • WpVote
    Votes 10,612
  • WpPart
    Parts 30
Labarai mai tab'a zuciya
🎀BAFFAH'AM🎀  by Aishadaleel2
Aishadaleel2
  • WpView
    Reads 104,875
  • WpVote
    Votes 9,702
  • WpPart
    Parts 52
Labarine daya k'unsa abubuwan rayuwa yanayin yadda Abeedah ta sha gwawarmayar rayuwa.Ta sha alwashin cewa muddin tana raye k'annenta baza su ta6a shan wahalan data sha lokacinda take yariny'a.Ta fara soyayyah da lecturer d'in makarantar su wanda har yakaisu ga son yin aure,in da bata san cewa Sir Salman mazinaci bane.Yana fasa auren ta ya aura K'awarta Suhailat wacce tajima da fad'awa soyayyah da malamin nasu SIR SALMAN. Ba suda Asali wannan shine musabbabin wanzuwar Zafin rai da Abeedah take da shi.Taci burin dawoda martabar iyayanta dan mutanen duniya su daina zargin cewa iyayenta zaman dadiro suke yi. Ta 6idda kamanninta ta dawo tamkar iny'amura inda ta koma garin adamawa wajen kakanta mahaifin uwar ta dan dawoda Asalinsu.Taje gidan a sigar y'ar aiki,in da take kula da duk wani motsin en gidan.nan tagane cewa kowa ha'intar kakanta yake cikiko harda matar kakanta.wacce har qungiya take dashi wanda akeyi duk mako dan kawai a cuta kakanta.Hajia nenne tayi ma Abeedah tayin shiga wannan k'ungiyar intaki kuma zatasa a kasheta. Mutum d'ayane tak ta gaza ganewa shin yana ha'intar kakan nata ko akasin haka?.Waye shi wanan mutumin da take gani jefi jefi a gidan wanda ta lura kowani mahaluki a cikin gidan na tsoronsa?............. Ku biyoni sannu a hankali zan warware maku zare da abawa.Shin Abeedah zata amsa tayin kungiyar da Hajia Nenne ta mata?shin waye wannan mutumin da batasan ko ha'intar kakanta yake ko a kasin hakan?shin zata iya dawo da mahaifiyarta cikin ahalinta?any'a zata iya cika wannan burin data d'aukar ma mahaifiyarta kuwa? Kubini a sannu zaku sha labr
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 275,798
  • WpVote
    Votes 21,588
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
RIVAL [SOUS CONTRAT D'ÉDITION] by maxandrechamarre
maxandrechamarre
  • WpView
    Reads 777,159
  • WpVote
    Votes 12,449
  • WpPart
    Parts 20
Pour elle, c'est la gloire ou rien. Pour lui, seule la victoire compte. Ennemis jurés, Charlie et Thomas se détestent. Mais quand le désir vient se mêler à la rivalité... ★ Éternels rivaux, Charlie et Thomas sont prêts à tout pour réaliser leur rêve. Narcissique et médisante, Charlie est déterminée à obtenir la gloire sur scène. Sûr de son talent et de son succès, Thomas est persuadé de devenir célèbre grâce à sa musique. Les deux lycéens ont le même objectif en ligne de mire : remporter les Finals, le plus prestigieux concours de musique des États-Unis. Entre rivalité, compétition, coups bas et désir involontaire, qui de Charlie ou de Thomas sera l'ultime gagnant des Finals ? ✘ Chez Hachette Romans le 1er février 2023 @continualcondition | Maxandre Chamarré | Couverture réalisée par @Eunkyung_art
SULTANAN SULTAN by Z11AMN
Z11AMN
  • WpView
    Reads 11,378
  • WpVote
    Votes 406
  • WpPart
    Parts 5
Labarin masarauta,labarin sultanan sultan labarine akan kiyyaya da ta koma soyyaya
'YAR BALLAJJA'U by Smart_Feenert
Smart_Feenert
  • WpView
    Reads 26,550
  • WpVote
    Votes 3,232
  • WpPart
    Parts 46
Sai da na kyakyace ko waccen su tayi muii da bakin ta alamun bacci yadan fara satar su Ni kuma sun barni da haushin su a rai. Na sauko daga saman gadon a zuciye da niyyar barin dakin tun da an bata man rai, sai jin nayi Kaka na fadin "Ina za ki tantiriya a cikin wannan daren?". a daidai wannan lokacin gwaggo talatuwa, mai bakin kara, kamar daman jiraye ta ke da taji Kaka ta yi maganar, ta mike zaune tare da gyara daurin dankwalin ta, ta ce, "Ba wai tambayar ki a ke yi ba?" A takaice na ce "Fitsari zan yi". Banma tsaya jin ta bakin su ba Na kamo hanya ta ta fita daga cikin dakin a hasale, sai da na kawo daf da fuskar Gwaggo Talatuwa sarkin kicihi, da ta gama sakin baki da ido tana kallona cike da fuskar jin haushi, nan take na dade da dubin fuskarta na wanke ta da tukwicin wata kafurar Tusa mai bala'in warin tsiya, a daidai lokacin da na fahimce komai ya tafi daidai kamar yanda nake buk'ata, na bar dakin a hanzarce tare da daukar wata waka ta Ado Gwanja a baki, ina tafe ina raira abita kamar daman ni nayita, na barsu dwade da hanci dan babu bakin yin magana...... FOLLOW VOTE COMMENTS AND SHARE "THANKs."
APRÈS 12 ANS     ( TERMINÉ ) by Laurencelevy
Laurencelevy
  • WpView
    Reads 1,333,374
  • WpVote
    Votes 49,134
  • WpPart
    Parts 25
Attention !! Contenu adulte Chaud, suave et intense ..... mais aussi drôle et romantique Elle a quittée Montréal il y a 12 ans, encore une gamine , elle a due abandonnée ses amies, son école et son petit amoureux. Aujourd'hui elle revient dans son patelin, sac à la main. Ne sachant pas ce qui va l'attendre. Elle sait une chose, maintenant adulte, elle retrouvera ses deux meilleurs amies et peux-être une partie de son ancienne vie. ... Et lui n'attend que ça ! • • • • • Après 12 ans, est un roman d'amour écrit par une passionnée et non une professionnelle . Pardonnez les fautes et tournures de phrases d'une débutante et apprécier l'amour qui transperce le livre. Bonne lecture .
ELHADJI OMAR by oumoul-khair
oumoul-khair
  • WpView
    Reads 1,973,040
  • WpVote
    Votes 221,324
  • WpPart
    Parts 50
c'est un jeûne homme très riche et arrogant , il a le pouvoir sur tout car pour lui c'est l'argent qui compte mais qu'est ce qui va se passer quand il va rencontrer la jeune maïmouna? lisez mon histoire pour savoir plus.
ABDUL-MALEEK (BOBO) by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 225,348
  • WpVote
    Votes 11,598
  • WpPart
    Parts 53
Labarin mai nuni da muhimmancin biyayya ga iyaye, gujema son zuciya, soyayya, zuminci, tare da cakwakiya tsakanin yaya da ƙanwa akan son abu guda.
ƘAWAR ƳATA CE                              {COMPLETED 01/2020.}    by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 26,865
  • WpVote
    Votes 934
  • WpPart
    Parts 22
hhhhh wani bayanin sai mai karatu ya karanta tukunna.