UsmanDanja's Reading List
98 stories
MAGEN KULU  by HauwauSalisu
HauwauSalisu
  • WpView
    Reads 113
  • WpVote
    Votes 5
  • WpPart
    Parts 1
labari akan wata yarinya mai saida ƙosai wadda saboda yarima na sonta Sarkin garin yasa aka binne ta tare da Magenta da take kiwo wanda hakan ya zaja bala'i da dama. ku dai tsunduma don jin yadda zata kaya.
SAI NAGA MARUBUCI (NASIMAT) by HauwauSalisu
HauwauSalisu
  • WpView
    Reads 211
  • WpVote
    Votes 47
  • WpPart
    Parts 18
labarin wata yarinya ce wadda babu abin da take so a rayuwarta irin taga marubuci Nasimat, ansha bata kyautuka tana maidawa akan marubucin tasha kwana da yunwa akan tunanin hanyar da zata gano marubucin ƙarshe wani malaminta ya cika mata burinta inda ya sadata da Nasimat sai dai kash lokacin da suka haɗu wata sabuwar ƙaddarar rayuwa ta afkama marubucin mai wahala ya rasa komi kowa ciki hadda basirar tashi. hakan yasa yarinyar alƙawarin taimaka masa komi nashi ya dawo amma ta ya hakan zai faru ???
D'iyar fari 🧕🏼 by zubeefly08
zubeefly08
  • WpView
    Reads 37,320
  • WpVote
    Votes 2,389
  • WpPart
    Parts 21
Ta zaci gamo tayi da aljani ashe ba aljani bane mutum ne kamar ita , soyayya ce kawai tsakanin su
BAMBANCIN HALITTA by pinkylady222
pinkylady222
  • WpView
    Reads 5,169
  • WpVote
    Votes 585
  • WpPart
    Parts 25
Halittu mabambanta ne ke rayuwa a doron duniya.Tun daga mutane,Aljanu,dabbobi da tsuntsaye. Ita wacece a cikinsu? mai nene yai mata katanga da kai tsaye ba zata ce ga tata halittar a cikinsu ba har tai alfahari da ita a matsayin tata?ko kuma daga wata duniyar daban ta zo?*
ANYA BAIWA CE? by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 13,068
  • WpVote
    Votes 215
  • WpPart
    Parts 11
Ajiyar zuciya Fulani Maryama ta sauke sannan ta ce masa, " Wace ce yarinyar? Kuma daga wane gurin zata xo? Babu damar dakatar da zuwan nata? Ya za'ay na gane ita ce dan na ɗauki matakin daya dace akanta?? " Boka ya ce, " Daga ni har sauran matsafan duniya babu wanda ya isa ya ja da yarinyar domin ita ɗin FILSIFI ce, abinda muke kira da FILSIFI kuwa aharkar bokan ci, tarraya ko haɗakar shuɗaɗɗun ruhika mabanbanta daga jinsi Mabanbanta, zo ki duba nan " ya ƙarasa faɗa yana buɗe mata wannan jan littafin da ke gefensa. Zanen wasu matasan mata ta gani guda uku sai dai duk cikinsu babu wacce zanen fuskarta ya fito sosai daga ƙasan kowacce anrubuta wani irin gwamammen rubutu, ta farko ya fara nuna mata yace, " Wannan da kike gani ita ce Muhaibish ita ta rayu ne tsawon dubbannin shekarun da suka gabata, Ƴar Sarkin jinsin Fararen Aljanun ƙarƙashin ƙasa ce, tunda take bata taɓa taka doron ƙasa ba " Zaro idanu Fulani Maryama tayi tana mamakin abinda ya faɗa, ta biyu ya nuna mata ya cigaba da cewa, " Wannan kuma sunan ta Kalimsiyat Ƴar sarkin fararen Aljanu ce amma ta nan doron ƙasa itama ta rayu atsawon dubbanin shekaru, acikin wani littafin bincike na karanta cewar ta yi rayuwa ne tun bayan zuwan Annabi Yusuf (A.S) ita kuma tunda ta ke bata taɓa nutsawa ƙarƙashin ƙasa ba a matsayinta na jinsin aljanu, kuma ita Kalimsiyat mace ce mara haƙuri mai faɗan gaske, kuma abinciken da nayi dukkan su biyun kashe su akayi bisa doron zalinci, kuma abinda zai baki mamaki kusan duka ruhinsu guda ne, sai dai banbancin nahiya da zamani. Sai ta Ukun su ita ce aka ce zata xo aƙarshen zamanin nan, sunanta Rayzuta ita ta haɗa dukkan abubuwan da waɗancen suke dashi harma da wanda suka rasa, ƴar baiwa ce me ɗauke da ɓoyayyun al'amura, ita kanta batasan da wannan baiwa tata ba."
DUHU....(sark'akiya) by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 1,583
  • WpVote
    Votes 51
  • WpPart
    Parts 12
labarin soyayyar yarinya dake rayuwa a duniyar aljanu wadda hakan ya kaita ga auren aljan....
 JINAH (Matar Aljani) by Al_Ashtar
Al_Ashtar
  • WpView
    Reads 31,099
  • WpVote
    Votes 2,221
  • WpPart
    Parts 29
Soyayya da aure tsakanin jinsi biyu, jinsin aljanu da jinsin mutane
SHU'UMAR IZZAH  by BilkisuAhmad2
BilkisuAhmad2
  • WpView
    Reads 3,743
  • WpVote
    Votes 164
  • WpPart
    Parts 22
Duniya cike take da abubuwan al ajabi,tabbas akwai rud'ani daban tsoro,azamanin dayakasance ita kad'ai ke mulki adaular ta wacce ta had'a da aljanu da manyan bokaye tazuba izzah uwa bazata mutuba,duk da shekaru dubu biyu dasuka shud'e amma ya akai takeso ta cika qudirinta bayan tashud'e adoron qasa,ya iyayen jawahir zasi saboda shu'umar izzah datasawa kanta afamilynsu ,bayan kowannensu yakasance d'an boko ga kud'i wannan se alittafin shu'umar izzah karki sake abaku labari!!!!!!!!
MIJIN ALJANAH by Kingboyisah
Kingboyisah
  • WpView
    Reads 3,116
  • WpVote
    Votes 124
  • WpPart
    Parts 3
Labarin Al'ameen da matarsa Yasmeen shahararrun 'yan boko wanda basu damu da addini ba. Garin shige-shigen Al'ameen daga karshe ya auri Aljana ba tare da ya sani ba kuma ta tare a gidanshi a matsayin amarya. Yayin da taci gaba da gana wa matarsa Yasmeen azaba tana firgitata a ko wane lokaci. Shin ko zaku iya bamu lokacin ku ta hanyar bibiyar wannan littafi mai suna Mijin Aljana? ga masu bukatar Audio na littafin zaku iya ziyartar channel din Mamaki Tv a youtube a can zaku sama full dinsa
GIMBIYA SA'ADIYYA (Aljana Ko Fatalwa?) by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 160,532
  • WpVote
    Votes 19,531
  • WpPart
    Parts 55
Haka rayuwarta ta kasance tsawon lokaci a cikin kwalbar sihiri. sai dai kuma a lokaci guda BOKA FARTSI ya yi watsi da alkawarinsa da KURSIYYA, ya fiddo ta tare da umurtar ta kan cewa ta ci gaba da bibiyar rayuwar KURSIYYA domin ta kwato wa kanta da kuma shi kanshi fansa. Ko wace ce wannan Kursiyyar? Wace ce wannan daga cikin kwalba? Wace irin fansa ce za ta kwatar wa kanta da boka FARTSI? Ku biyo ni a cikin labarin GIMBIYA SA'ADIYYA don jin bayanai game da abubuwa da dama.