KhadyKadio's Reading List
11 stories
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 69,643
  • WpVote
    Votes 3,091
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
NAYI DACE✔️ by mssmeemah
mssmeemah
  • WpView
    Reads 65,437
  • WpVote
    Votes 5,229
  • WpPart
    Parts 65
Ban taba nema na rasa ba,komai nawa ready yake tun kafin lokacinsa yayi,saidai Allah ya jarabceni ta hanya mafi wahala,ta Yaya zan samu yarda da soyayyar dangin mijina?bayan abinda suke nema daga gareni banida iko da baiwa kaina shi?
BAK'AR_RANA by dijawaziri
dijawaziri
  • WpView
    Reads 25,318
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 17
Miye ban bancin ki da karuwa? Zina kuma kinyi shi don Haka kije Allah ya tsine miki!!! Innalilahi wa inna ilaihi ranjiu'n Abba karkamin haka karka k'arasa kassara min rayuwa Abba Anya kuwa kai ne mahaifina ? Karki damu Aneesa ni zan zame miki komai a rayuwa zan share miki hawayen ki, kuma idan Allah yayarda sai duniya yafi alfahari dake... Kin cucemu kin zalun cemu kinci amanar Yardan Allah ya isa tsakanin mu dake... Aneesa yanzu kina ganin kinmana adalci kenan ? Yanzu dama abunda keke aikatawa kenan bamu sani ba kin cucemu Allah ya tsine miki Albarka da haihuwar ki wlh gara b'arin ki shegiya me Bakar zuciya.. Idan har kina son mahaifin ki ya dawo gare ki tow ki tabbatar Kairiyya ta yarda zata aure ni idan kuma ba hakaba keda mahaifin ki wlh sai dai kiga gawan shi kuma gawar ma sai naga dama... Anty dama kece mommy na ba Yadiko ba ? Anty menayi miki kika tafi kika barni alokacin da nafi bum'atar ki... Aneesa wata shida kadai nan gaba yar baiwa ke dashi a bincikin da likita yayi, yace da wuya ta wuce wata shida a raye idan kuma ta shige tow tayi nasara
MENENE MATSAYINA... by Hafssatu
Hafssatu
  • WpView
    Reads 59,745
  • WpVote
    Votes 2,578
  • WpPart
    Parts 53
"Don ubanki wanki dana barmiki kimin shine kika kiyimin Kika zauna kika rungume wannan shegiyar d'iyar taki wallahi koki aje ta ko kuma yanzu jikin ki ya gayamiki nafada miki banza..." Fuskar jike da hawaye ta d'ago ta kalleshi cikin kyarmar murya tafara Magana Haba! Noor...marin dataji a fuskar ta ne yasa bata Ida fadar Abinda ke bakin ta ''shegiya tun yaushe na haneki da furta wannan sunan gareni wallahi duk ranan danaji kin kara Ambata ta da wannan sunan na lahira sai yafi jikin dadi jaka kawai ball..yayi da ita daga ita har d'iyar dake hannun ta goshin ta ya bugu da bango d'iyar dake hannunn ta tsayanra kuka tare da Ambatar Umme... ''Kafin nadawo gidanan ki tabbatar da kimin wanki sannan kingyara min dakina nafada Miki.."" Juyawa yafita yabarta rushewa tayi dawani matsanancin kuka mai tattare da tausayi hannu taji da fuskar ana share mata hawaye "Ummee kidaina kuka kitaci mutafi gun Umman ki ko Uncle Abdul..." Rungume ta tayi.."zamuje Basmah Amma inaje gunsu *MENENE MATSAYINA..?* "............ _Menene matsayina? Labari mai cike da tausayi fadakarwa.. butuulci #Soyaya #Shakuwa #Tausayi #
Haka Nake Sanki (Not Edited) by FadimaFayau
FadimaFayau
  • WpView
    Reads 29,533
  • WpVote
    Votes 338
  • WpPart
    Parts 1
COMPLETED ✅✅✅ but not edited!!! Kar amanta ayi voting every page da aka karan wannan will make me happy nagode Duniya cike take da mutane iri iri masu mabanbantan ra'ayi....Rayuwar kadija a tunkushe take da ƙalubale kasantuwar ta wadda aka haifa ba ta hanyar aure ba duniya ta ƙita alokacin kowa ya gujeta take gudun haɗa zuriya da ita Allah ya bata wanda ra'ayinsu daban da sauran jama'a yace yaji yagani HAKA YAKE SANTA. Sai dai kash lokacin da take tsananin buƙatarsa kaddaru kala kala suka suko ko wane irin ƙaddara ce ko kadija zata iya jure musu shin suna aure ko kuwa ƙaddara ce ta rabuwa har abada ku biyo ni cikin littafin zakuji daɗin labarin da yaddar Allah....
INA SON SHI by Maimousa12
Maimousa12
  • WpView
    Reads 42,967
  • WpVote
    Votes 1,347
  • WpPart
    Parts 27
Labarin soyaya Mai ban mamaki
NAMIJIN GORO... by AyshaMachika1984
AyshaMachika1984
  • WpView
    Reads 67,783
  • WpVote
    Votes 3,047
  • WpPart
    Parts 40
Nishaɗantarwa, soyayya, da ƙiyayya
ITA WACE CE? (Complete Book1) by StarNucee360
StarNucee360
  • WpView
    Reads 83,476
  • WpVote
    Votes 4,429
  • WpPart
    Parts 57
Let see what is all about 💋
JARABTA  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 76,440
  • WpVote
    Votes 2,837
  • WpPart
    Parts 19
Wanan labari ne akan jarabawan ubangiji, yanason wata baiwar Allah mai suna Aisha ranan bikinsu ta mutu, bayan wani lokaci mai tsawo saiya hadu damai kama da ita amma akwai wata gagarumar ukuba atattare da hakan kubiyoni danjin wanan labari mai dadi.
ZAN SOKA A HAKA by queenbk2020
queenbk2020
  • WpView
    Reads 451,515
  • WpVote
    Votes 25,161
  • WpPart
    Parts 95
#5 tausayi June 2020. #3 tausayi 20 June 2020. #1 munafurci #8 hausa novel. #2 tear drop june 2021.