Best novels
13 stories
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 275,715
  • WpVote
    Votes 21,579
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
AMATULLAH Pat 2 by real_shaxeeee
real_shaxeeee
  • WpView
    Reads 1,530
  • WpVote
    Votes 50
  • WpPart
    Parts 7
KUNYI SAKE by Safnahluv
Safnahluv
  • WpView
    Reads 3,953
  • WpVote
    Votes 169
  • WpPart
    Parts 13
Short story about love nd how er ur society is
BAKIN DARE by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 62,893
  • WpVote
    Votes 4,272
  • WpPart
    Parts 21
heart touching story
DACEWA✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 368,504
  • WpVote
    Votes 23,004
  • WpPart
    Parts 36
unexpected relationship last longer,,,, as east meets west in love....
ZUCIYARMU 'DAYA✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 59,997
  • WpVote
    Votes 3,009
  • WpPart
    Parts 12
love and hatred
A DUNIYARMU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 39,994
  • WpVote
    Votes 2,202
  • WpPart
    Parts 11
Aisha shukrah.
RAI BIYU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 437,962
  • WpVote
    Votes 46,506
  • WpPart
    Parts 63
Nawwara an 25 Year old beautiful Fulani Girl. The daughter of a poor man, she aims to help her poorest families. fell in love with BILAL her best friend. Working with her Ex-husband JIBRIL the CEO of One-On-One limitless company. To him love it's just four letter word... *** *** *** It's all about destiny. Heart touching. Love story. Kyauta ne. Just vote and comment.
AMATULLAHI by Real_shaxee
Real_shaxee
  • WpView
    Reads 4,368
  • WpVote
    Votes 176
  • WpPart
    Parts 21
labarine akan zalinci da akayiwa wata yarinya aka kaita gidan yari da yadda wasu suka shiga hatsari domun cetonta