ZeeMuhammad0's Reading List
56 stories
MASARAUTA🏛 by chefBarr01
chefBarr01
  • WpView
    Reads 12,697
  • WpVote
    Votes 379
  • WpPart
    Parts 3
Yarima Abubakar(Modibbo). yaga gata yaga so, ga kudi ga mulki amma yana talaucin abu daya zuwa biyu a rayuwarsa wanda kudi da mulki bazai bashi ba. Mu bi labarin modibbo muji ko zai samu cikon burin rayuwarsaaa
MAKAUNIYAR RAYUWA by mmnuswanszaria
mmnuswanszaria
  • WpView
    Reads 12,995
  • WpVote
    Votes 608
  • WpPart
    Parts 55
MAKAUNIYAR RAYUWA- KASHI NA UKU- BABI ASHIRIN### Fatan alkhairi gareku masoyana a duk inda kuke,alherin Allah ya kai gareku, ubangijin Allah ya biyawa kowa buƙatansa na alkhairi ya shirya mana zuri'a shirin addini musulci ameen####
 Rayuwar Ameena💔 by meeynatee
meeynatee
  • WpView
    Reads 8,186
  • WpVote
    Votes 628
  • WpPart
    Parts 28
Rayuwar Ameena takarda ce wacce take dauke da abun al'ajabi, soyayya, tausayi, ilimantarwa, shakuwa da Kuma hakuri.💛💛💛 Ameena Othman ta kasance yarinya ce Mai hakuri da tausayi, Mai son addinin ta fiye da komai. indai akwai wadda Ameena take girmamawa fiye da parents din ta toh malamin makaranta ne, tana bawa teacher respect fiye da zato. Bashir sarki Othman ya kasance malami agun Ameena amma saidai me? Zuciyar sa takamu da son dalibar sa wadda shikuma ya ayyana wa kansa he would not engage in any relationship with his students. waye Bashir sarki Othman? Malami ne Mai son addini, Mai dogaro da na kanshi. shin Bashir zai iya rike alkawarin da yawa kansa kuwa? Ameena kuwa mecece kaddararta? Ku biyo ni don jin ya zata kaya stakanin Ameena da Bashir 😊😊😊 karku sake abaku labari😉😉😉 #Ambash💕💕
WATA FUSKA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 206,081
  • WpVote
    Votes 17,321
  • WpPart
    Parts 50
Sosai take a tsorace, ganin komai take tamkar a mafarki ji takeyi tamkar ma ace bata rayuwa a doron qasar, se zare ido takeyi tana kallon qungurmin dajin datake ciki, gata a d'aure ba hanyar guduwa, tayi iya kacin qoqarin taga ta qwace kanta amma sam abun ya faskara ya kuma tunzura, tunaninta d'aya yanzu idan wani naman daji yazo ya cinyeta ya zatayi kokuma wani mugun aljani gashi ko dankwali babu a kanta, babban tashin hankalinta shine sallar dabatayi ba, tun shekaranjiya da aka gudo da ita rabon datae sallah!!!! zata iya d'aukar kowane hukunci amma banda na hanata sallah!!! yaya zatayi da tulin sallolin dake kanta? batada halin yin koda taimamane sabida a d'aure tamau take to meye mafita?!!!!!!!
Nisa Aljana by InayahDjauhariPutri
InayahDjauhariPutri
  • WpView
    Reads 268
  • WpVote
    Votes 14
  • WpPart
    Parts 11
Cerita singkat seorang gadis berhijab yang sangat lincah bernama Nisa Aljana, dengan segala polah tingkahnya yang tomboy
Najma da Mahir by Fatima_writes_
Fatima_writes_
  • WpView
    Reads 10,231
  • WpVote
    Votes 600
  • WpPart
    Parts 19
"Ga wannan sunanshi 'Dan aike' domin ko in ya je dawowa ya ke, an hadashi ne da majinar damisa mai mura,jelar'beran da bai taba satar daddawa ba,da kuma hakorin muzuru mai kimanin kwana cassa'in, ya yarda ke tun bai san miye yarda ba,a coffee za ki 'diga, 'digo biyu ina jaddadawa!!!, ki bawa Anisa ita zata hada ta kai masa, ba so ba ko zuciyarshi ce a jikanta ba zai aure ta ba, Anisa zai aura,amma duk ranar da Najma ta furta mai da kanta tana son shi ki Kuka da kanki don babu Ruwan Boka Mugu" Ya fada yana zare idonshi da ya sha farin kwalli. *** Gishiri ya ji a bakinshi mai hade da ruwa, lokacin ne ya gane ba ita take bu'katar handkerchief din da ya bata ba shi ke bukata, yaushe rabon da ya yi kuka? Tun ranar da ta yi wani ciwon ciki mai cike da azaba, ya bawa kanshi amsa yana goge majinar da ta samu damar zubo masa, zuciyar sa ce ta kuma tarwatsewa a karo na ba adadi jin kalaman da ke fitowa daga bakinta dukda cewa a wurinshi sun fi kama da aman wuta mai zafi, so yake ya ce mata 'I love you ' kalmomin da tun bata fahimtar magana yake fada mata saidai yau ya kasa,wani abu mai kama da Zuma rock ya danne masa harshensa da zuciyarshi kuma sai bitarsu yake kamar almajiri ya rike allonsa. Dumm zuciyarshi ta buga a karo na uku tun bayan da ta fara magana,bakin shi ya bude wanda ya yi sanadiyyar zubowar yawun da bai san da shi ba a yayinda ya cigaba da kallonta kamar wanda ya ga Tinkiya da'Ture ka ga tsiya' daurin yan mata masu ji da kansu. *** "Haba Yayana 'dan baki!Ya kake so in yi da rayuwata ne?Na san ba Anisa kake so ba ni kake so ba sai ka fada min ba wallahi na sani, amma ka ki ka nemi aurena tun tuni? Mai kake jira? Hmmm, Ya Mir me ya sa ka canza min gaba daya? na yi ta kokarin in jure na kasa saboda zuciyata ba zata iya ba,Nisanta kanka da kake yi da ni 'kara tarwatsa min zuciya yake, Ka yi sake har Abbu ya hada aurena da Ya Jamil,gobe za a daura tunda haka ka zaba you have 24 freaking hours to decide, abinda na sani shi ne I LOVE YOU WALLAHI DA GASKE..."
NI DA MIJINA by raheenatou
raheenatou
  • WpView
    Reads 1,792
  • WpVote
    Votes 31
  • WpPart
    Parts 9
_Tsaye take a matatakalar bene ta zuba wa k'asan falon ido,ranta yayi matukar 6aci sanadiyar hango kakarta da kanwarta Jeedah da suka zo daga kauye ._ *** *** *** *** *** _Zarah Kenan 'yar kimanin shekaru 21 a duniya ,tana karatun ta a babbar Université ta Abdu Moumuni Wadda take garin Niamey a k'asar Niger, sauran shekara biyu ta kammala tana da tsayi bâ sosai ba,fara ce tas tana da dogon hanci da kuma manyan idanuwa farare hancinta a Mik'e yake kamar biro, tana da yalwataccen gashin gira, ya kwanta lub ,bakinta d'an k'arami ne, gashin kanta bak'i ne gashi da tsayi har baya,kirjinta acike suke kamar an hura masu iska, yana yin jikinta irin na cikakkun mata masu kyan diri ne domin qugunta a matse yake masha Allah! Zarah ta had'u ako ina gâta da farinjinin samari da wuya tafito waje ba ta samu Wanda ya biyota gida bâ, ita kuma ba ta damu dasu bâ karatunta tasa agaba, shi ya sa wasu mazan suke shakkar yi mata magana domin sunce ta fiye girman kai da wulakanci, kad'an Kenan daga cikin labarin Zarah._
🍒🌺NATSANE SHI🌺🍒 by asmasanee
asmasanee
  • WpView
    Reads 577,460
  • WpVote
    Votes 39,695
  • WpPart
    Parts 93
Dan iska ne Tantiri ne ,mawaki ne da yayi fice afadin duniya,yana karatu a abroad,dan iska ne na karshe amma yasan da wa yake iskancin nasa,baya son hayani miskiline na karshe,wannan halin koh nace rayuwar tasa yasa yan mata masu takama da mulki saurata ,dukiya soke mugun fadawa kan tarkon sa,koh diyar wace ke koh me kike takama dashi yana iya wulakan ta ki,bakomi yake takama dashi ba sai kyau ,kuddi,ilimi da haiba,ya fito daga daya daga cikin masu kuddi Maiduguri wato MAITAMA FAMILY Zan iya yi yafada mata yana kashe mata ijiya daya dasauri ta saka tafin hannu ta da yaji xane lalle ja da baki ta rufe fuskar ta hade da gyada masa alamar yayi😝....komi nene wannan xaiyi oho😂fans..mu hade ciki don jin ya xata kaya. ROMANTIC ND HATRED LOVE😍😍
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 68,406
  • WpVote
    Votes 3,089
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
LAIFINSU WAYE? by fareedathusainmsheli
fareedathusainmsheli
  • WpView
    Reads 1,045
  • WpVote
    Votes 40
  • WpPart
    Parts 7
LAIFINSU WAYE Labarine daya qunshi tarihin Wata karuwa wacce ta kasance mai Saba ma Allah acikin al'amuranta amma daga baya Allah ya shiryeta sanadiyar yanda duniya ta juya Mata baya kowa ya gujeta ta kasance abar tausayi. Ciwo mai tsanani ya kamata tare da gujewar makusantanta,labari ne mai ban tausayi tare da darussa dayawa!!!!