FiddausiMuhammad0's Reading List
4 stories
Being The Sheikh's Queen by author_BibzMina
Being The Sheikh's Queen
author_BibzMina
  • Reads 546,535
  • Votes 33,060
  • Parts 51
Farzana's separated from her husband after his affair after which she is accused of being unfaithful and carrying an illegitimate child from that affair.Even after his claims are proved to be not guilty and the child in her womb is his,he gives away his parental rights.With a broken heart and not one but two children in her arms,she decides to move away where she finds an equally broken hearted boy. King Ridwaan Bin Zakir lost his wife recently and his once happy,lively son has become a shell of who he used to be.He is being pressurized to marry again but he refuses to until his son starts smiling again.He does not want a wife who will only be with him for his crown and not to be a mother to his son.He does not think his son will change to who he was before,until a teacher walks through the doors of his son's hospital room.
Being The Sheikh's Second Bride by author_BibzMina
Being The Sheikh's Second Bride
author_BibzMina
  • Reads 713,644
  • Votes 44,149
  • Parts 68
Highest In Spiritual:#1 What's Hot (4/06/2018) Aamanah is the wife to the next chief of the Al-Umair tribe,Hamza.She just found out she's barren yet she has Hamza's support but the tribe has a lot to say to her,,and its not good. Nazmeera is Aamanah's cousin and closest friend.She has not had a perfect life,she was thrown out of her father's tribe and her uncle took her in. When the question comes to not just saving the treaty of both tribes but also Aamanah's married life,what extents will Nazmeera go to save it or will she watch it all crumble? (Book Two in The Sheikh's Brides Series
WASU MATAN                               COMPLETED{02/2020}. by GaskiyaWritersAsso
WASU MATAN COMPLETED{02/2020}.
GaskiyaWritersAsso
  • Reads 8,378
  • Votes 391
  • Parts 9
fictional Story
🎀BAFFAH'AM🎀  by Aishadaleel2
🎀BAFFAH'AM🎀
Aishadaleel2
  • Reads 104,107
  • Votes 9,657
  • Parts 52
Labarine daya k'unsa abubuwan rayuwa yanayin yadda Abeedah ta sha gwawarmayar rayuwa.Ta sha alwashin cewa muddin tana raye k'annenta baza su ta6a shan wahalan data sha lokacinda take yariny'a.Ta fara soyayyah da lecturer d'in makarantar su wanda har yakaisu ga son yin aure,in da bata san cewa Sir Salman mazinaci bane.Yana fasa auren ta ya aura K'awarta Suhailat wacce tajima da fad'awa soyayyah da malamin nasu SIR SALMAN. Ba suda Asali wannan shine musabbabin wanzuwar Zafin rai da Abeedah take da shi.Taci burin dawoda martabar iyayanta dan mutanen duniya su daina zargin cewa iyayenta zaman dadiro suke yi. Ta 6idda kamanninta ta dawo tamkar iny'amura inda ta koma garin adamawa wajen kakanta mahaifin uwar ta dan dawoda Asalinsu.Taje gidan a sigar y'ar aiki,in da take kula da duk wani motsin en gidan.nan tagane cewa kowa ha'intar kakanta yake cikiko harda matar kakanta.wacce har qungiya take dashi wanda akeyi duk mako dan kawai a cuta kakanta.Hajia nenne tayi ma Abeedah tayin shiga wannan k'ungiyar intaki kuma zatasa a kasheta. Mutum d'ayane tak ta gaza ganewa shin yana ha'intar kakan nata ko akasin haka?.Waye shi wanan mutumin da take gani jefi jefi a gidan wanda ta lura kowani mahaluki a cikin gidan na tsoronsa?............. Ku biyoni sannu a hankali zan warware maku zare da abawa.Shin Abeedah zata amsa tayin kungiyar da Hajia Nenne ta mata?shin waye wannan mutumin da batasan ko ha'intar kakanta yake ko a kasin hakan?shin zata iya dawo da mahaifiyarta cikin ahalinta?any'a zata iya cika wannan burin data d'aukar ma mahaifiyarta kuwa? Kubini a sannu zaku sha labr