falmatazanna's Reading List
20 stories
CIKIN DA BA'ASO(Unwanted pregnancy) by Aysha2017
Aysha2017
  • WpView
    Reads 10,673
  • WpVote
    Votes 447
  • WpPart
    Parts 33
An interesting story which no one will afford to missed join pls MD fauzi and his two wifes fighting over Pregnancy wat a pity Atika his first wife hv become a rag of mess bcos she refuse to be aborting their unborn babies while Mashahura become the only meat in the pot bcos she take pills to avoid pregnancy......huhhuhhhu don't miss it Vote and comment like and share this will be a key for me to start posting... LOVE YOU ALL😘😘😘😘😘
BUDURWAR SIRRI by shuraih99
shuraih99
  • WpView
    Reads 6,906
  • WpVote
    Votes 247
  • WpPart
    Parts 5
Labari mai cike da ban al'ajabi, rudani, mamaki da almara Labarin soyayya da aljana, DANDANO Ni da na kwanta cikin dakina kwatsam sai farkawa nai na tsinci kaina a tsakiyar kungurmin jeji Babu gida gaba babu gida baya Tsananin rudewar danayi ya sanya na zaci ko mafarki nake hakan yasa na dankarawa hannuna cizo Radadi gamida zugin da suka ziyarci hannuna lokaci guda su suka tabbatarmin ba mafarki nake ba Na mike a rude ina karewa jejin kallo Tabbas wannan ba irin jejin garina bane na fadi a zuciyata Domin kuwa irin wannan jeji shi nake gani a talabijin ................
SAI KA AURE NI DOLE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 367,969
  • WpVote
    Votes 12,895
  • WpPart
    Parts 91
Hot love story
H@KKIN MIJI  by Meemartjj
Meemartjj
  • WpView
    Reads 1,254
  • WpVote
    Votes 62
  • WpPart
    Parts 3
Shin wani irin kalubale ne, ke tattare da rashin kyautata ma iyali, meye amfanin rashin sauke nauyin dake kan maxaje ga matayansu, shin akwai rayuwar farin ciki, ga mijin daya kasance baya wadata iyalansa da abubbuwa amfani na rayuwa, (kuma Allah ya bashi hanyar samu dai dai gwargwado), shin akwai soyayyar ko zamantakewar aure da zaya daure a haka, da irin wannan hallayyar tasa.......?
Rikitaccen Al'amari by billyladan
billyladan
  • WpView
    Reads 24,552
  • WpVote
    Votes 1,247
  • WpPart
    Parts 11
labari akan yadda abun son dunia yasa yaya ta salwantar da rayuwar kanwarta
BAI SAN DANI BA (THE GIRL HE NEVER NOTICED)  by Walida_waziri
Walida_waziri
  • WpView
    Reads 38,694
  • WpVote
    Votes 2,917
  • WpPart
    Parts 16
He's rich, she's poor, he have it all, she have nothing, he's a multimillionaire, the CEO of A.A FASHION DESIGN EMPIRE, she's just a girl with big dreams.. They meet by accident, she loves him so much, she's the girl he never noticed, she dedicated her life to him, but he doesn't know about her existence, they live in two different worlds, but faith brought them together.. Well he ever noticed her? Will she ever get the man of her dream? Will they ever unite?? Will she ever achieved her dreams??? Follow Zeenarth and Aryan, in their journey, to find out more.... HAUSA/ENGLISH LANGUAGE BOOK.. 20 VOTES AND I WILL CONTINUE. High Rank #4 - TEENFICTION. 22/6/2018 High Rank #4 - ROMANCE. 23/6/2k18 High Rank #3 - TEENFICTION. 3/7/2k18 High Rank #14 - LOVE. 71/7/2018 High Rank #1- ROMANCE. 15/10/2k18
            KO BAZAN AURESHI BA.........  by xinnee_smart1
xinnee_smart1
  • WpView
    Reads 83,636
  • WpVote
    Votes 6,565
  • WpPart
    Parts 44
Labarin budurwa mai rayuwar Kwad'ayi da buri, cike da rashin godiyar Allah,........................
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,986
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
WACECE ITA??  by skaleely
skaleely
  • WpView
    Reads 61,030
  • WpVote
    Votes 3,162
  • WpPart
    Parts 25
ta wayi gari ne da hayhuwar yaron daba tasan wanene ubanshi ba, kwatakwata kwatakwata bata iya tuna ryuwar da tayi abaya, tirkashi littafin wacece ita littafine daya kunshi soyayya, rudani, tashin hankali dakuma tausayi, kubiyoni dan jin wannan kayataccen labari.
NAMIJIN KISHI by jannahjay8
jannahjay8
  • WpView
    Reads 52,446
  • WpVote
    Votes 2,812
  • WpPart
    Parts 51
Khair gara nak'ara maimaita maki bake ba Aikin nan ke bari na tak'aita maki wallahi wallahi ban yarda dake da Dr Umar ba.... Cikin Kuka tace " Zargina kake? "Hawaye yana zuba a idonta... "Wallahi Ahmad sai kayi nadamar abunda kayi yau, zan tabbatar ma Jamila ba'a mata barazana arayuwarta bakuma a had'a soyayyarta da ta kowacce 'ya mace... Ahmad da kahad'a soyayyata da ta wata 'ya mace gara na datse tak'amarka ta d'a namiji kowa ya huta" ta nufeshi da wuk'a tsirara ahannunta " Khair agaskiya bazan iya lamuntan wanda d'abi'ar ba don haka mafita guda d'ayace, yazama dole nai wa alak'armu katanga" cikin karkarwa tace " me kake nufi? Kar kazo kai abunda zamuzo dukanmu muna dana sani kayi tunani" cikin zafin rai hawaye na fita a idonsa yace " sai dai ke kiyi nadama baniba, amma bawani kalami da zakiyi da zai hanani daukar mataki" ya tureta ya fice...