fav's
15 stories
SABON SALON D'A NAMIJI by Lubbatu_Maitafsir
Lubbatu_Maitafsir
  • WpView
    Reads 305,356
  • WpVote
    Votes 26,591
  • WpPart
    Parts 46
A love that was once a sensation, now a tragedy, and a heartbreak that is harder to overcome. He's sweet with a smile as gentle and delicate as a sunflower. Now an unrecognizable monster whose sweetness turns into toxicity, anger and violence. Meet Jamila Kabir in her journey to womanhood and channeling her inner power as a young northern Nigerian woman.
Dangantakar Zuciya by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 328,155
  • WpVote
    Votes 22,277
  • WpPart
    Parts 46
A heart touching story
GOBE NA (My Future) by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 165,286
  • WpVote
    Votes 17,199
  • WpPart
    Parts 65
Babu mace da zata labarta yadda wata macen take ji har sai ta taba kasancewa a cikin halin da wacan macen ta kasance. Daga ni sai ire-irena mu ke iya labarta yadda mace ta ke ji idan aka keta haddin yarta ko kuma ita kanta! Ina ma ace yau haddina ni Halimatu aka keta ba na yata ba? GOBE NA... Zawarcin Halimatu... *** *** *** Babu wanda zuciyarsa ta raya masa sai matar nan, sosai ya maida hankali yana kallon gurin da take zaune tare da yaranta, the way ta take sharar hawaye ya kara karafafa zatonsa a kanta, labarin yarsa ya shigo ciki duk kuwa da bata fadi sunansa ba ko sunan yarsa sai dai ta fadi cewar mahaifin yar ya zargeta da kisan yarsa saboda kaddarar mutuwarta ya fada mata, kamar yadda kadarar gushewar hankalin abokin aikinta ya fada a kanta, an keta mata haddi an ketawa yarta, mijinta ya ci zarafinta, a kokarin kwatar hakkin yarta mijinta ya saketa, ga labarin samun aikin kamfanin da tai ya shigo ciki sai dai shi ma bata fadi sunan kamfanin ba..... Wani irin kallonta yake, har ya ji kamar gilashin dake idon sa ya tare ganinsa sai ta ya cireshi yana cigaba da kallonta, ita kuma ta soke kai kasa yana ta latsa waya tana sharar kwalla, wa akai wa fyade? Wacen karamar ko babbar? No wait mutunen da take bawa abincin a kusa da kamfaninsu abokin aikinta ne? Is that why take kokarin kula da shi? Waye mijin na ta? Waya ke bibiyarta? A lokaci daya ya jerowa kansa wadannan tambayoyin, da bashi da amsar su, and he can't take his eyes on her kamar his life defend on her.
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 85,937
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...
UMAR FARUQH  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 71,416
  • WpVote
    Votes 2,533
  • WpPart
    Parts 28
A wild handsome guy
YARDA DA KAI (Compltd✔) by Oum_Nass
Oum_Nass
  • WpView
    Reads 82,076
  • WpVote
    Votes 2,365
  • WpPart
    Parts 13
ldan YARDAR KA tayi yawa akan mutane, to kamar ka basu lasisin kwaye maka baya ne. Awanan duniyar tamu da son kai yayi yawa, cin amana ta zama ruwan dare, ka yarda da mutum yaci amanar ka, ɗan uwa ya tsani ɗan uwan sa saboda wata ɗaukaka ta duniya. Wanan shi ne ga janyo ƙin yarda da kowa arayuwar AHMAD NASIR, zuciyar sa ta bushe da ƙiyayyar mutane, ayayin da gefe guda yake tsoron mu'amala ta haɗasu da ko wani mutum ciki kuwa harda ƴan uwan sa. LABARIN YADDA DA KAI yana magana akan yanda zamani yayi hautsinewar mugunyar ɓarna, sakaci da al'amura suka ƙarama mai rauni raunika acikin zuciya.
The Nanny by naia22
naia22
  • WpView
    Reads 2,487,851
  • WpVote
    Votes 174,524
  • WpPart
    Parts 79
"You are fired," he said, as my heart broke into tiny pieces. "No please sir, don't separate me from Imad. I beg of you," I pleaded in agony. What sins have I committed to deserve this? How can I stay without seeing the child I have been raising like my own for three years. Why is he doing this to me? ••• Layla put her whole life on hold to take care of a young boy named Imad. She has been taking care of him since he was a three years old. They share an unbreakable bond, he counts on her and she has made him her world. Ahmed Damari a tactless, cold hearted business man who has no time to waste and no space for affection. The uncle of the boy. He wants nothing to do with her but he just can't seem to stop thinking about her. What happens when two different worlds collide and when unwanted feelings thrive? Written By: Naila Ali [ Highest Ranked #1 in spiritual.✨] hi
AMRAH'S KITCHEN by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 61,239
  • WpVote
    Votes 1,761
  • WpPart
    Parts 80
Nice and amazing dishes. follow me and have an idea on many recipes
Becareful With My Heart by miemiebee
miemiebee
  • WpView
    Reads 448,073
  • WpVote
    Votes 48,518
  • WpPart
    Parts 65
"The joke is on you now Muhseen." "No please don't do this, you can't just throw away all that we had like this, please don't" I pleaded. "I can't? Seriously?" She lead out a sarcastic chortle "Only Muhseen Salah can huh?" "What do you mean by that?" I managed to utter. "Exactly what am saying" she snapped curtly "It's about time you learn the truth Muhseen, I just tricked you none of the things we had and shared for the past week was real. Come to think of it, why will I change overnight? Why will I love someone who hurt me in the past like you did? Am not a fool Muhseen" She paused glaring at me. "No" I muttered ceaselessly as I shook my head not believing a thing from what she said. "No Cara you're joking, you must be joking." "You can take it as a joke it's what I did too when you broke up with me months ago so continue to believe all I said as a joke." She said cold heartedly not showing even the slightest care. Why is she doing this? I thought we are over all these. "Cara please stop this, stop it please my heart can't take it. You said it yourself that you've forgiven me. I thought we were over all these, why are you bringing it up now?" "Because I wanna break your cold heart like you did to me some time ago Muhseen plus this is the time I planned on telling you so it would make your heart crumple, bruise and hurt just like it is doing already." She paused and took a quick glance at me pathetically "Remember how you icily rubbed it to my face that you don't love me, that is was all a trick? Remember how you threw away everything that we shared? It's payback time Muhseen."
I Was Never Yours by JessGirl93
JessGirl93
  • WpView
    Reads 43,845,658
  • WpVote
    Votes 1,218,711
  • WpPart
    Parts 42
When Arianna marries billionaire Zach Price to save her family, she doesn't expect to fall in love with a man who'd always consider her a second choice. An unexpected turn of events brings the couple closer together, but can a marriage based on lies and deceit ever survive? ***** When Arianna's older sister, Olivia, decides to run away on the day of her wedding, Arianna is forced to take her place to save her family from ruin. But her new husband is angry, heartbroken, and seems to hate her guts. The cold, elusive billionaire Zach Price has never quite struck Arianna as the kind of man she'd want to spend her entire life with. She was more than content with her sweet, thoughtful boyfriend Noah, but when circumstances force them together, Zach and Arianna's hearts get entangled in a way she never saw coming. As the couple grows closer, they must battle the demons of their past and of the lives they left behind - especially when Olivia returns and decides she wants Zach all for herself. Content/Trigger Warning: This story contains scenes of violence and sexual abuse, and mentions abortion and miscarriage. [[word count: 100,000-150,000 words]] Cover designed by Ren Tachibana