FatimahzahraHayat's Reading List
13 stories
💫Noorul Huda💫 by habiebahlurv
habiebahlurv
  • WpView
    Reads 39,664
  • WpVote
    Votes 1,229
  • WpPart
    Parts 15
labarin soyayyar musulmi da Christian.. labarin mai ilimantarwa fadakarwa da nishadantarwa
The Haunted House Mystery [COMPLETED] by soorajnair19
soorajnair19
  • WpView
    Reads 73,042
  • WpVote
    Votes 2,749
  • WpPart
    Parts 19
Everything was fine until the trio of Sooraj,Madhav and Vishnu finds about the haunted house near the playground. And since they are teenagers high on hormones,they are hell bent on decoding the mystery behind the house. Will they? Won't they? Read to find out! Highest Ranking: #6:Horror #21:Mystery/Thriller
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 910,788
  • WpVote
    Votes 71,732
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
HE IS ROYALTY (AWAITING EDITING 😉) by ummiejimada
ummiejimada
  • WpView
    Reads 1,518,017
  • WpVote
    Votes 124,215
  • WpPart
    Parts 56
He is the only son of the king Heir to the throne The most selfish and arrogant man you'll ever come across When he speaks everyone listens....... Then there she is, An innocent orphan Forced to be a maid in the palace But that is not her deepest story.............. A story of two different people who hated each other at first sight but only one has the right to show physical hatred towards the other, But what happens when one starts developing feelings for the other? Could it be one sided? Or will they go head over heels for each other? * * "What is your name" he asked sounding so angry "Jadwa" I answered trembling because his voice sounded like tunder to my ears "Open your mouth and reply me with words when i speak to you and how dare you stand when i am standing" he shouted sounding louder then before walking closer to me * * * Just a sneak peak of what to expect HE IS ROYALTY AND SHE IS JUST A PALACE MAID BUT WAS SHE REALLY MEANT TO BE JUST A PALACE MAID? Follow me through the journey of JADWA and SULTAN............. This is a Hausa/English novel, so there will be a-lot of hausa and English mixtures 😁😁😁😁😁 Happy reading
Jewels ✔️ by Maymunatu_Bukar
Maymunatu_Bukar
  • WpView
    Reads 1,371,358
  • WpVote
    Votes 129,171
  • WpPart
    Parts 68
{Completed} Jawahir Malik Zayyad, the last thing she expected to happen to her is getting married. Especially when she has just finished high school and about to have as she thought, the best time of her live. All those dreams and desires were abruptly snatched away from her when her grandmother demands she gets married this instant. Then came in Aayan Abbas Abdullah, the last thing on his mind or agenda is getting married, he has no passion or interest whatsoever. Then all of a sudden his parents proposed the idea of him getting married to one of his dad's best friend's daughter. 'The ball is in your court' they said. He has the utmost desire to fulfill his Ammiey's wish, which is to get married, as he is the only son. Will they learn how to love each other? Or will darkness take over?! What happens when they each find out that there's more than what just meet the eyes between the two of them? Join me as I tell you the love story of Aayan and Jawahir!!! #JaYan❤✨🌹🔐 Rankings; #1 in arabs #1 in hausa #1 in wattpadbanters #2 in spiritual #2 in nigeria #3 in nigerian #3 in muslimlovestory #5 in muslim #8 in arrangedmarriage #8 in baking #21 in halal STARTED: 19th June 2018 COMPLETED: 27th February 2020 Copyright © 2018 Maimunatu I Bukar. All rights reserved. No part of this document may be reproduced or transmitted in any form or by any means, electronic, mechanical, photocopying, recording or otherwise without prior written permission of Maimunatu I Bukar. This is a work of fiction. Names, characters, businesses, places, events, locales, and incidents are either the products of the author's imagination or used in a fictitious manner. Any resemblance to actual persons, living or dead, or actual events is purely coincidental. ©️ Maimunatu I Bukar
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 70,042
  • WpVote
    Votes 3,092
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
MAFARI..... (HARGITSIN RAYUWA) by Ummuazamm
Ummuazamm
  • WpView
    Reads 524,711
  • WpVote
    Votes 42,195
  • WpPart
    Parts 59
MAFARI...komai yana da farko, komai yana da tushe, komai yana da asali, HARGITSIN RAYUWA kan faru cikin ƙanƙanin lokaci. Duniyar daka saba da ita zata iya birkicewa zuwa baƙuwa a gareka cikin ƙanƙanin lokaci. Tafiya mabanbanciya da sauri a cikin kaddara da dai-daito
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 278,348
  • WpVote
    Votes 21,592
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
KASAITAATTUN MATA by bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Reads 189,564
  • WpVote
    Votes 14,015
  • WpPart
    Parts 67
labarin mata ukku
RABI'ARUL ADDAWIYYA. by Mrsjmoon
Mrsjmoon
  • WpView
    Reads 27,734
  • WpVote
    Votes 1,792
  • WpPart
    Parts 28
Zumunci ne mai ban al'ajabi tsakanin jinsin mutum da Aljan wanda ya rabe tsakanin musulmai da kafiransu.