Best book
18 stories
RABO...Inya Rantse! by H_jeeddah
H_jeeddah
  • WpView
    Reads 132,487
  • WpVote
    Votes 12,486
  • WpPart
    Parts 46
Two girls... One made of innocence and right conduct and the other made of ice and fire For Sahresh Lameedo...Things were a bit complicated ever since her mother's death... She doesn't live the easiest life ever since...she was living in the darkness, no freedom,no choice, no happiness... Until she Meets Faaris Tafida. For Lailah Turaki... Strong headed girl that fears no one not even Saifullah Tafida who happens to be her biggest enemy due to his rudeness and so full of power and arrogance....they can't stand each other even for a bit sec. *-*-*-*- What happens when the individuals bumps into each other after several years? Is it possible for them to fall inlove despite their opposite personalities and characteristics? Let's join Faaris, Sahresh, Saif and Lailah in finding their Love and Happiness.
TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata... by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 177,444
  • WpVote
    Votes 15,281
  • WpPart
    Parts 52
"Mesa kake ambatar mutuwar nan wai, idan akan nace banasan kane kayi hakuri ina sonka wlhy, fiye ma da tunanin ka, na Amince zan rayu dakai rayuwa ta amana daso dakuma k'auna" ka tallafi rayuwata kadena fad'ar hakan kaji" Cikin azabar ta ciwon dayake ciki ya saki wani murmushi dayake nuna tsantsan jin dad'in da kalaman ta suka saka shi ya ce..."Naso ace kin furta mun wannan kalman tuni amma ko yanzu naji dad'i sosai, dad'in dana tabbatar dashi zan mutu a raina, My meenal zo matso kusa dani kinji?" da sauri ta k'arisa kusa dashi da rik'o hannun shi tace "kaga yanda kake numfashi ko yaa muhammad? ka daure ka dena magana kafin likitan yazo, save ur strenght plss" K'walla ya gangaro masa da k'yar ya iya furta "Wanda yake bayarda ikon numfashin ya buk'aci abinsa my meenal, lokacin tafiyane yazo tafiyan daba fashi, dukkanin abinda ya faru tsakanina dake na yafe miki matsayina na mijinki ina mikin fatan aljannar firdaus mad'auka kiya, ki sani inajin tsoro wlhy, tsoro nakeji my meenal" kuka ya k'wace mata sosai ta sanya kukan kuwa "Mesa kakemun maganganu a baud'e, wlhy ina fahimtar komai yanzu, hausarka tangaran nake fahimta mutuwa kake nufi zakayi bana fata kuma, kayi shiru kaji" Hannunsa d'aya ya mik'o mata wani takarda ta karb'a ya k'ara had'e hannun shi da nata da takardan, yace yana numfarfashi da k'yar "Ki bi abinda na rubuta a takardan nan, ki karantashi cikin nutsuwa kinji" batace komai ba daga ita har k'aninsa dake nan kusa da ita se gani sukayi yayi shiru bakinsa yana motsi amma basajin meyake cewa numfarfashi kurun yake sama sama, daganan sekuma yae shiru komai ya tsaya cak rai yayi halinsa!!!!!!!
ZAN SOKA A HAKA by queenbk2020
queenbk2020
  • WpView
    Reads 451,464
  • WpVote
    Votes 25,161
  • WpPart
    Parts 95
#5 tausayi June 2020. #3 tausayi 20 June 2020. #1 munafurci #8 hausa novel. #2 tear drop june 2021.
NAMIJIN KISHI by jannahjay8
jannahjay8
  • WpView
    Reads 52,434
  • WpVote
    Votes 2,812
  • WpPart
    Parts 51
Khair gara nak'ara maimaita maki bake ba Aikin nan ke bari na tak'aita maki wallahi wallahi ban yarda dake da Dr Umar ba.... Cikin Kuka tace " Zargina kake? "Hawaye yana zuba a idonta... "Wallahi Ahmad sai kayi nadamar abunda kayi yau, zan tabbatar ma Jamila ba'a mata barazana arayuwarta bakuma a had'a soyayyarta da ta kowacce 'ya mace... Ahmad da kahad'a soyayyata da ta wata 'ya mace gara na datse tak'amarka ta d'a namiji kowa ya huta" ta nufeshi da wuk'a tsirara ahannunta " Khair agaskiya bazan iya lamuntan wanda d'abi'ar ba don haka mafita guda d'ayace, yazama dole nai wa alak'armu katanga" cikin karkarwa tace " me kake nufi? Kar kazo kai abunda zamuzo dukanmu muna dana sani kayi tunani" cikin zafin rai hawaye na fita a idonsa yace " sai dai ke kiyi nadama baniba, amma bawani kalami da zakiyi da zai hanani daukar mataki" ya tureta ya fice...
KHAIRAT  by deeveykay
deeveykay
  • WpView
    Reads 93,774
  • WpVote
    Votes 5,060
  • WpPart
    Parts 22
A naki tinanin zan bari ki zauna a gidan nan ke kadai....kin kwace min miji kin kwace yayyana yanzu kuma mai kike so gareni...Khairat, farin cikin yayyana shine farin ciki na duk mai son ya batamin ya taba farin cikina.....ku biyo dan sanin ya rayuwar KHAIRAT wanda ke cike da abubuwa daban daban soyyaya, tausayi....
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 85,884
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...
JAWAHEER  by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 76,612
  • WpVote
    Votes 4,385
  • WpPart
    Parts 40
labari ne akan wata yarinya yar Nigeria wacce take son wani dan kwallon kafa bature dan kasar Spain kaman zata mutu har take burin ta aurshi
AUREN DOLE sabon Salo by RaqiyaMuhammad
RaqiyaMuhammad
  • WpView
    Reads 136,466
  • WpVote
    Votes 7,335
  • WpPart
    Parts 40
labari ne me ban tausayi dakuma nuna cewa duk abinda Allah ya tsara ma mutun sai yafaru
HIBBA by ManuFagge
ManuFagge
  • WpView
    Reads 74,863
  • WpVote
    Votes 4,140
  • WpPart
    Parts 90
True live story Labarin da ya faru a zahiri
MENENE MATSAYINA ?  by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 125,407
  • WpVote
    Votes 8,093
  • WpPart
    Parts 43
fictional story