khadija
138 stories
MASIFAFFAN NAMIJI..! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 65,825
  • WpVote
    Votes 4,586
  • WpPart
    Parts 41
A mu"amalansa da kowa Sai son Barka....Kowa kuma zai iya Fadin kyakyawan Hallayarsa..Ammh ga Matarsa Hafsah bazata iya Dora komai ba...Banda Tarin Masifarsa da kuma komai tayi batayi Daidai ba...!!!
WATA KISHIYAR (ALKAHIRI CE KO SHARRI) by MaryamahMrsAm
MaryamahMrsAm
  • WpView
    Reads 147,521
  • WpVote
    Votes 10,253
  • WpPart
    Parts 67
Labarin Soyayya, Sadaukarwa, Yaudara, Tuggu da Makirci.
AL'ADUN WASU (Complete) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 225,101
  • WpVote
    Votes 16,166
  • WpPart
    Parts 45
Bahaushen mutum yana da kyawawan dabi'u wadanda addinin Musulunci da al'adunmu su ka koyar damu. Sai dai zamani yazo da wani salo, mun wayi gari bamu da abin koyi da tinkaho sai AL'ADUN WASU. Shin hakan hanya ce mai bullewa???
TSINTAR AYA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 44,583
  • WpVote
    Votes 4,897
  • WpPart
    Parts 42
Labarin TSINTAR AYA, labarine daya shafi b'angarori da dama na rayuwar damuke ciki a yanxu, musamman b'angaren sayafi kowanne wato b'angaren auratayya. Abubuwa sosai masu zafi da ilmantarwa, fad'akarwa tare da nishad'antarwa suna cikin wannan faifan. Daure ka bibiyi wannan littafin domin samun abinda ya dace kada ku bari abaku labari.
YAN BOARDING✔️ by neeshejay
neeshejay
  • WpView
    Reads 58,995
  • WpVote
    Votes 1,284
  • WpPart
    Parts 23
Story of a young beautiful lady
FURUCI NA NE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 54,873
  • WpVote
    Votes 3,770
  • WpPart
    Parts 37
"Baba meyasa kazama boka bokanci fa haramun ne kuma k'arya ne shirka ne Allah baya yafewa mushirki..... "ke Izza ki kiyayeni idan kika nemi d'agamin hankali abin bazai miki kyau ba dan ni zan iyayin komai akan cikar burina na kashe Faida ma balle ke zaki kawo min maganar banza yanzu kinga wani abin da ya Dan ganci bokan ci ne atare dani na dena aikin ki kad'ai zan cigaba dayi shima idan burin mu yacika kika auri daya daga ahalin gidan nan zan bari na tuba meye Allah baya yafewa nide nasan zai yafemin". shiru tayi can ta nisa tace'' to shikenan Baba ance idan zaka sha giya shata dubu ni megaba dayan nake so Nasuru din". dariya yayi yace"shegiya Naira ba babba ba yaro ni kai na naso haka naso ace Nasara kika mallaka amma sam taurari sun nuna ba al'kairi taurarin ku basu hadu ba ba aure a tsakanin ku da Nasara shine na hakura amma ina lefin Aiban ko Agrif din'." tace'' amma Baba nafison Agrif din dan shine akusa da Nasara kaga yafi sauran sanin sirrin komai na dukiyar ". murmushi yayi yace"yanda kike so haka za ayi wa gareni inba keba".
ZAMAN YA'YA by Mmnmuhibbat
Mmnmuhibbat
  • WpView
    Reads 13,602
  • WpVote
    Votes 1,219
  • WpPart
    Parts 35
Labari ne akan illar da zama da miji mazinaci take haifarwa da illar da ake samu daga mijin da ke ciyar da iyalinsa da haramun wane irin zaman ya'ya ya kamata mace tayi wane ne bai kamata ba.Wane bakin ciki mata ke fuskanta akan zaman Ya'ya.Labari ne akan yadda Maza suke amfani da ya'ya wurin kuntata ma mace mutane suke amfani da kalmar zawarci suke kuntata ma mata yan'uwansu.Labarin Salma da sule maketacin namiji mai kwace kudin matarshi.Bala da balki da gaje masu munafukin miji mazinaci.Ma'u da Mudi Miji mai shaye shaye ga zama haramci.Sai baiwar Allah zainab wacce maraicin ta bai zama rauni gareta ba wurin kwatar kanta daga Miji mai cin amanar aure wato talle.
ABU KHALIPHA by Humaira3461
Humaira3461
  • WpView
    Reads 16,402
  • WpVote
    Votes 1,362
  • WpPart
    Parts 54
labari akan tantirincin manyan masu kudi da yan siyasa,tare da illar rashin bawa yara tarbiyyar data kamata gabadaya labarin akwai tsantsagwaron soyayya son xuciya da rikita rikita,zanso kubiyoni cikin Abu khalipa domin jin yadda labarin yake.
NANNY(Mai Reno.) by Janafnancy13
Janafnancy13
  • WpView
    Reads 61,492
  • WpVote
    Votes 4,993
  • WpPart
    Parts 24
MARAINIYACE BATA DA UBA..SAI UWA..SUN TASO CIKIN WAHALAR RAYUWA...KWATSAM TA TSINCI KANTA AGIDAN WANDA TAKE KALONSHI AMATSAYIN UBA A MTSAYIN NANNY..YAZAMA GATANTA GABADA DA BAYA..RANA TSAKA YA ZAME MATA BAKIN KADDARARTA.
Zuri,a Daya by OumRamadan1
OumRamadan1
  • WpView
    Reads 32,908
  • WpVote
    Votes 3,043
  • WpPart
    Parts 48
Ko wacce tana takama da asalinta da yarenta, zazzafan kishi tsakanin wasu kishiyoyi na kabilar kanuri da kuma buzuwa da mijinsu bafulatani