Littafin hausa
27 stories
MR MA'ARUF by Seemaluv
Seemaluv
  • WpView
    Reads 38,017
  • WpVote
    Votes 1,207
  • WpPart
    Parts 8
"Innalillahi Wa inna ilaihi raji'un... Ummi? Ummi don Allah ki tashi, Ya salaam! Yaya Haidar ku zo don Allah Ummi tana convulsion..."
BARIKI NA FITO  by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 205,258
  • WpVote
    Votes 9,499
  • WpPart
    Parts 56
labari ne akan wata yarinya y'ar bariki, mai darasi da yawa abun tausayi soyayya.
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 86,019
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...
  SARK'AK'IYAR SOYAYYA! by khairi_muhd
khairi_muhd
  • WpView
    Reads 89,317
  • WpVote
    Votes 6,149
  • WpPart
    Parts 68
a love story, this is a love triangle between 4 lover's.
AURE NAKESO 💔💔💔💔💔 by maman-hanna
maman-hanna
  • WpView
    Reads 68,739
  • WpVote
    Votes 3,207
  • WpPart
    Parts 60
Matasa ne mata uku, masu kudi, masu kyau, komai sukeso na duniya Allah ya basu but they are looking for true love, let's see how it gonna roles💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞shin zasu samu koya?
A ZATO NA...!  by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 10,437
  • WpVote
    Votes 255
  • WpPart
    Parts 5
Kallon Umar nayi ina murmushi, "handsome, bari mu wuce ko?". Ya gyada kai, "Ok Sweety, zamu yi waya ko?". Na jinjina kai, "in shaa Allah. See you!". Har ya juya ya tafi, sai kuma ya juyo da sauri, "hey, bari in miko miki fruits". Na daga baki da niyar cewa na gode, Yaya Bilal ya katse ni ta hanyar yiwa motar key. Ya kalli Umar, "ta gode, sauri muke". Da wannan yaja motar. Ina hango Umar ta cikin gilashi yana daga kafada. Munje main gate, na juya na kalleshi, nace "Yaya ko zaka ajiye ni anan kawai, sai in karasa ciki?". Yadda kasan bango, haka ya maida ni, ko kallon inda nake bai yi ba. Bai ma nuna alamun yaji abinda nace ba, sai ma ya karawa motar wuta ya shige cikin makarantar. A bakin hostel ya samu waje yayi parking din motar, na fara yunkurin bude kofar ina jera mishi godiya, "na gode Yaya, a gaida Anty Ameerah". Sai da na fita, ina kokarin maida kofar in rufe, naga yana miko min leda mai dauke da tambarin Bitmas, na kalleshi fuskata dauke da alamun tambaya, kafin inyi magana ya riga ni, "karbi mana, kina bata min lokaci!". Nasa hannu biyu na karba, nace "nagode, Allah Ya amfana". Yace "Ameen" a kaikaice, yawa motarshi wuta ya kara gaba. Ni kuma na shige cikin hostel. ~Wannan littafi tsakure ne kawai. Zaku iya samun cigaban shi a zaurenmu na WhatsApp. Ga duk masu bukatar shiga, akwai bayanan yadda zaku yi ku shiga a ciki.
KYAKKYAWAR ALAK'A by ZulayheartRano89
ZulayheartRano89
  • WpView
    Reads 44,757
  • WpVote
    Votes 2,384
  • WpPart
    Parts 42
Labarin Yarima Hafiz da Ummuna Salmah
MAKAHON SO _Blinded Love_ by Shuwerh_Beelkeey22
Shuwerh_Beelkeey22
  • WpView
    Reads 107,352
  • WpVote
    Votes 5,326
  • WpPart
    Parts 47
It's all about love and sacrifice
KASAITAATTUN MATA by bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Reads 189,426
  • WpVote
    Votes 14,015
  • WpPart
    Parts 67
labarin mata ukku
Tagwaye (Identical twins)  by Basma_Bashir
Basma_Bashir
  • WpView
    Reads 138,297
  • WpVote
    Votes 7,481
  • WpPart
    Parts 45
Complicated🤐🤐🤐 Find out👇👇👇