HauwaBabanyara1's Reading List
56 stories
BA UWATA BACE by meeshalurv
meeshalurv
  • WpView
    Reads 68,432
  • WpVote
    Votes 5,252
  • WpPart
    Parts 48
BA UWA TA BACE Zaune take gefe guda cikin gidan nasu, tana kallon abinda Yan gidan nasu sukeyi k'awar tace Hadiza zaune gaban mamar tasu tana mata lissafin kud'i da tasamu, daga daren jiya zuwa yau da safe. Mamar sai washe hak'ora take tana murna sannan tace "Ai na fad'a Miki idan Kika bi Alhaji Hamza kwanan gida sai ya Baki mamaki." Hadiza tace gashi kuwa ya bani mamaki mama domin tunda Nike arayuwata bantab'a kama irin kud'in Dana kama yau gugu na gugur naira har dubu hamsin mama tawani wutsilo daga kugerar da take Yar tsugunne, ta fad'o k'asa sannan ta d'aga Kai ta dubi Hadiza ko zafin fad'uwar bataji ba tace da gaske kike ko da Wasa Yar nan. Hadiza tace "wallahi mama kingansu ma" ta fito dasu ta nuna mata kud'in hannu na rawa mama ta k'arbesu ta tashi tana juyi da rawa agaban d'iyar Tata. Bilkisu ji tayi k'amar ta kurma ihu Dan bak'in ciki wannan wata irin uwa ce Allah ya Basu, wasu hawaye masu zafi ya zubo mata ganin yadda ita Tata rayuwar zata Kaya kenan ga wata uwar yunwa datakeji, Amma saboda tak'i bin abinda uwar Tata takeso ta hanata, gashi ita tashin hankalinta shine idan dare yayi wani irin tuggu zasu had'a mata Dan taji mamarta da yayanta na zancen, zuwan Alhaji kamilu zuwa gareta ko tanaso ko bataso yau sai ya kwana da ita, Anya kuwa wannan ita d'in uwa ce agaresu tana cikin wannan tunanin taji k'ara bud'e kyauren gidansu na langa langa daga Kan da zatayi Dan taga Mai shigowa sai taga k'awarta ce ta biyu zainab. Shigowa tayi cikin wata irin shiga domin kayan jikinta amatse suke sosai duka sun fitar da surar jikinta rabin breast d'inta duk awaje cikin takun yauk'i da yanga tashigo, tana yatsina ko sallama babu mamarta ta k'alla sannan tace "wallahi mama yau nagaji Dan wannan d'an iskan Alhajin bak'aramin sasuk'a ta yayi ba tun dare yake abu d'aya har safe gashi bak'arami ba ga abun tashi kamar tabarya, gaskiya ya cika d'an iska
UWAR MIJINA by Janafnancy12
Janafnancy12
  • WpView
    Reads 5,519
  • WpVote
    Votes 228
  • WpPart
    Parts 2
Soyayyah,sadaukarwa,tsausayi tare da biyayyah mai tsanani...
MIJINA HASKEN RAYUWATA by bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Reads 36,618
  • WpVote
    Votes 3,059
  • WpPart
    Parts 18
kai din wani haske ne na rayuwata,saboda haka bani da wani miji bayan kai,duk wata gwagwar Maya zamu shata tare kuma mu tsira tare YUSRA. Bata dace da kai ba,saboda kai ba haske a rayuwarka sai duhu,ni kuma hasken rayuwarta ce ADNAN. Sai dai kuwa kada ya sameta,idan Dan ban zamantu mai kamun kai ba shiyasa ake man iyaka da ita,lallai idan na aureta zata zama hasken da zai haska rayuwata,in kuma ba haka ba sai dai kuwa ya rasa YAZEED
RUWAN DARE by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 20,718
  • WpVote
    Votes 816
  • WpPart
    Parts 19
A very hert torching story
MEKE FARUWA by AyshaIsah
AyshaIsah
  • WpView
    Reads 90,037
  • WpVote
    Votes 3,695
  • WpPart
    Parts 30
Labarin wata budurwa ne wacce aure yayi mata wahala. Amira kenan 'yar kimanin shekara 24 da hud'u, tayi samari fiye da biyar amma dukkan su sai magana tayi nisa kwatsam sai a nime su a rasa. Amira na da kishir uwa wacce sam basu shi da ita. Ko meke faruwa dake sanadin rabuwan ta da masoya ta? Ku biyo ni don jin inda labarin zata kaya.
Shahara (Hausa Love Story) by pp-panda
pp-panda
  • WpView
    Reads 44,568
  • WpVote
    Votes 3,152
  • WpPart
    Parts 69
FAHD X ZIA (shikenan!) Ku biyo wannan littafin dan ganin abinda aka toya muku!!
SHAUKIN SO  by Muneerat__
Muneerat__
  • WpView
    Reads 1,292
  • WpVote
    Votes 42
  • WpPart
    Parts 1
A plaza suka hadu da ita, Abdul dai ya kasance bahaushe, itakuma mama takasance FAKANCI, soyayya suka soma kullawa tsakaninsu kamar dawasa har yakaiga yakasance mai karfi, sai dai wani abin kuma shine mahaifin mama yakasance mutum mai al'ada ne shiyasa yadau alwashin aurar da yarsa ga yarensa wato FAKANCI! Shin Abdul nazuwa ya aure mama kuwa? Mahaifinta zai amince kuwa?, duk amshoshin suna littafin SHAUKIN SO!!!
Dare daya. by naanaah01
naanaah01
  • WpView
    Reads 6,823
  • WpVote
    Votes 359
  • WpPart
    Parts 8
Dare daya Allah kan yi bature. Dare daya ya isa ya kawo canji ga rayuwar dan Adam. Dare daya mutum zai iya aykata abunda zaiyi silar shigarsa aljanna ko wuta. Dare daya zai iya gina farin ciki. Dare daya zai iya ruguza farin ciki. A dare daya rayuwar Sa'adatu ta canja gaba ki daya. Ku biyo ni kuji abun da yake kunshe a dare daya.
DUK TSUNTSUNDA YAJA RUWA by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 29,107
  • WpVote
    Votes 1,485
  • WpPart
    Parts 30
The Destiny of Life
El'mustapha  by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 329,349
  • WpVote
    Votes 25,579
  • WpPart
    Parts 73
'Mijin yar'uwata nake so, farin cikin da yake baiwa matarsa nake son samu fiye da hakan, so nake na rabashi da matar sa da ya'yan sa ya zamto ba kowa a xuciyar sa sai ni. El'mustapha ya shiga cikin rukunni wasu mutane da nake ganin matuqar qima da mutuncinsu sannan kuma yabi ya manne a xuciyata yadda dai dai da minti daya na kasa manta shi, amma mutumin da baya ganin kowace mace a idanuwansa sai matar sa,,