Liste de Lecture de NafissaLaouali4
177 stories
YARAN MIJINA COMPLETE by zabsha96
zabsha96
  • WpView
    Reads 118,877
  • WpVote
    Votes 5,665
  • WpPart
    Parts 57
labari ne akan yaran miji da matar uba
WAI NENE NE YAFI FALALA by MariyaNasiruDantata
MariyaNasiruDantata
  • WpView
    Reads 45
  • WpVote
    Votes 4
  • WpPart
    Parts 1
WANNENE YAFI FALALA? *"Tsakanin Yin karatun alqurani ko yin azkar bayan Sallar Assuba??"* Shike Abdil'aziz bn Baz Allah yayi Masa Rahama yana cewa: "Zikiran da Addu'oin da aka ruwaito daga Annabi SAW yana yinsu safiya da yammaci,wadanda akayinsu bayan Sallar Assuba da bayan sallar La'asar,yin su a wadan nan lokutan sunfi karatun alqurani,domin abinda ya tabbata Annabi SAW yakeyi awannan lokacin shine azkar da Addu'i ba Karatun Alqurani ba Sannan yin Azkar a wannan lokaci itace ibadar da aka ruwaito ayi awannan lokacin,sabanin karatun alqurani anayinsa ne akowane lokaci. @ﻣﺠﻤﻮﻉ ﻓﺘﺎﻭﻯ ﺍﺑﻦ ﺑﺎﺯ Kuma Annabi SAW yana cewa: *(Na zauna tare da mutane muna ambaton Allah tun daga bayan Sallar assuba har rana ta fito shi yafi soyuwa agareni fiye da in yanta yuyaye guda hudu na ya"yan Annabi Isma'il....)* @ﺣﺴﻨﻪ ﺍﻷﻟﺒﺎﻧﻲ، ﻓﻲ ﺻﺤﻴﺢ ﺃﺑﻲ ﺩﺍﻭﺩ، ٢ / ٦٩٨ Sannan awani Hadisin Yana cewa: *(Duk wanda ya zauna yana ambaton Allah tun bayan Sallar asuba har rana ta fito sannan ya tashi yayi Sallah raka'a biyu,za'a rubuta masa ladar aikin Hajji da Umara cikakku)* @Saheehul Jami'i Allah ne mafi sani. *Allah ka bamu ikon koyi da Aiyikan Annbi SAW alokutan da ya dace*
So, karya ne! (Love is a lie!) by Sheikhul-Zaman
Sheikhul-Zaman
  • WpView
    Reads 78
  • WpVote
    Votes 3
  • WpPart
    Parts 1
~Based on true life story~ Sabeeha da take zaune kan kujera cikin qunci da radadin zuciya tana kallonsa kawai tayi wuf ta miqe tare da furta: "Wai meh kake nufi ne? Are you trying to make mockery of my feelings for you ne?" Haneef yai dariya yace: "Relax Sabeeha babu wani love fah, duk haukane! Itama Ays...." Tas! Ta wankeshi da mari, dagowa yayi zai rama, cikin fushi amman a karo na farko a rayuwarsa, da idanuwansa suka sauka a fuskarta zuwa jikinta. Ya fara lura tabbas Sabeeha ba qaramar kyakyawar mace ba, ga uwa uba diri, Allah ya albarkace ta dashi. Nan take kuma ya tuna ah inda yake, tuni ya sauke hannunsa ya zuba mata na mujiya. Kallonsa kawai tayi tare da furta "Aysha din banza! Aysha din wofi komai aysha! Tohm, damn you and listen well to this, idan so karya ne, idan so haukane..." Bata qare kalamanta ba sukaji jiniya tare da jin anbude babban gate din gidan. Jerin convoy din motocin mijinta, Major General M.M Muqaddas suka shigo farfajiyar. "Wai daman yana gari? Ko daman gidan nan akwai CCTV cameras acikinsa" tambayar da tayiwa kanta kenan! Tare da umartar Haneef wanda yake qoqarin neman hanyar guduwa: " Sit down malam!!" Daram, Haneef ya zauna ba shiri tare da zancen zuci: "subhanallah! ni yau nakawo kaina mayanka ta. Shegu mata ashe su daman zasu kasheni!"...
Qawaa Zuci......(Labarin Zuciya) by ummAssidiq
ummAssidiq
  • WpView
    Reads 825
  • WpVote
    Votes 38
  • WpPart
    Parts 3
Iyalan Professor AlMustapha Haske Ahali na hausawan usli me dauke da 'yan uwa masu tsantsar qaunar juna game da riqon Addini..Cikinsu kuwa akwai wata yarinya me dauke da raayi na musamman wanda yasha banban da na kowa.khadija tana da raayin riqo me karfi na ganin cewa dukkanin mafarkinta sun zamo gaskiya a matsayinta na mace me tsananin so da sanin 'yan cin kanta. A matsayinta na mace matashiya Khadeejah ita kadai ce tafara taka matsayin da wata 'ya mace ta taka a familynta...kuma a jajircewa da kuma nacin son ci gaba a rayuwa ne ya kawota ga matsayin da take kai a yanzu . Dai dai lokacin da ta kusa kai gaci wajen cimma burinta da zai Sadata da rayuwar data jima tana wa kanta mafarkin steps in a man who ruins everything that she built from all these years. Duk kuwa da irin tsantsar tsana da kiyyaya da takeyi masa a zuciyarta some how Qaddarar rayuwa brings them both together. A Nasa bangaren kuwa Engr Dr Habib ya sallamawa kansa wata rayuwa ta nishadi a tun bayan Rasuwar matarsa ta sanadiyyar cancer shekara guda kacal da aurensu.To wace rayuwa zeyi mai dadi bayan Maryam bata a duniya???? A beautiful tale of HausaFulani Unfulfilled love story. Stay tuned.
BAHAUSHIYA.....!? by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 40,072
  • WpVote
    Votes 3,362
  • WpPart
    Parts 22
'YA CE kamar kowa wadda ta taso cikin ɗabi'a da al'ada irin ta BAHAUSHE! "Me ta ke so? Me nene burinta?" Babu wanda ya taɓa tambayarta. Kalma ɗaya ce ko yaushe take hawa kanta "KE BAHAUSHIYA CE! Ko me da ke gareki zai zama irin na Hausawa ne." Tabbas Bahaushiya itace macen da ke shimfiɗar da rayuwarta dan kula da mijinta da yaranta. Itace mace guda da ke killacewa ƙarƙashin igiyar riƙon Ɗa Namiji, da ke kiran shine mafi rinjaye akanta. Sanan Kalma guda da yake nanatawa, Rayuwar 'YA MACE kamar gilashin da ke riƙe a dungulumin hannu ne, ko wani lokaci zai iya faɗuwa dan ya tarwatse ne. Idan aka ci gaba da ganinsa to zai zama shuɗaɗɗen labarin rayuwarsa. Tabbas bayan karatun allo babu buƙatar biyantar da kururuwar zamani wajan tsoma hannayenta dumu-dumu dan janta da tafiya a ƙarƙashin hasken Nasaran da ke da jajayen kunnuwa.
DUKKAN TSANANI  by Jeeddahtou
Jeeddahtou
  • WpView
    Reads 120,923
  • WpVote
    Votes 9,598
  • WpPart
    Parts 71
Yunwa da ƙishirwar da suka addabe ni ne suka sanya ni kasa bacci ina yi ina farkawa sbd yunwa ta riga da tayi min illah, haka ma innata baccin kawai take yi amma na fahimci ita ma tana jin irin radadin da nake ji, don na lura sosai tunda ta kwanta take juyi. Agogon da ke manne a dakin mu na duba ƙarfe goma dai-dai na dare, har na share na hakura saboda na san matukar na fito diban abinci xan iya samun matsala da innah salamatu, har na hakura naji abin ba mai yiwuwa bane matuƙar muka wayi gari a haka zamu iya samun matsala. daurewa nayi na tashi na don samo mana abinda zamu kai bakin salati, ko da kuwa hakan zai yi sanadiyyar korar mu daga gidan gaba daya. A hankali na lallabo na fito daga dakin innata saboda bana so ita kanta tasan zan fita, indai ta sani sai ta dakatar da ni saboda bata son abinda zai bata mata rai. Kasancewar innata mace ce mai saukin kai bata fiye son abinda zai kawo tashin hankali ba, wannan dalilin ya sanya aka mayar da ita bora saboda hakuri da kawar da kai irin nata. Inna salamatu da yayanta su suke juya gidan duk a abinda suke so shi ake yi. Bakin murhu na nufa a hankali na bude tukunya, tuwo miyar kuka na gani, ba karamin dad'i naji ba saboda rabon da na sanya wani abu a bakina tun abincin safe. tsugunnawa nayi tare da yin bismillah na fara cin tuwon, kafin kace me tuni naci rabinsa, daga nesa na hango ana haskani da fitila a raxane na mike tare da boye hannuna a bayana, sai da ta karaso daf da ni sannan na ga ashe innah salamatu ce, wani kallo ta sakar min wanda ya sanya jikina rawar ɗari, kafin tace min wani abu tuni hawaye sun cika idona, don na san na taro kwai tara tsinana, na janyo wa kaina da innata masifar da Allah ne ya san ƙarshen ta, tsungunawa nayi tare da rokonta ta yafe min
RANA DUBU by Mamanhaneep
Mamanhaneep
  • WpView
    Reads 39,658
  • WpVote
    Votes 2,720
  • WpPart
    Parts 35
Ta sadaukar da farin cikin ta ga yayan Yar uwarta bayan kaddarar data fada kanta, duk kokarinta na ganin ta basu kariya ta gatanta tasu saida kaddara ta wanzu akansu,kan tayi fargar jaji bakon al'amari ya afku Wanda yasata maye gurbin Yar uwarta, Maryam kenan mace mai kamar maza!!
MACE TA GARI by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 4,352
  • WpVote
    Votes 169
  • WpPart
    Parts 5
labari mai faɗakarwa.
ALBASA BATAI HALIN..... by Haermeebraerh
Haermeebraerh
  • WpView
    Reads 25,573
  • WpVote
    Votes 2,582
  • WpPart
    Parts 56
I love you so much my Zeenat, and I promise to love you till the end of our time, I will never ever leave you, you are mine, and I am yours, Zeenat Allah ya albarkace ki, ya albarkaci rayuwar ki, da ta iyayen ki, da ta zuri'ar ki baki daya, Zeenat kin shayar da Ni zumar da ban taba shan irin ta ba, ina fatan kema Allah ya faranta maki"
MR. AND MRS. HOT by MisaMelayu
MisaMelayu
  • WpView
    Reads 1,682
  • WpVote
    Votes 24
  • WpPart
    Parts 2
SINOPSIS Kerana misinya, Wafa sanggup menyamar sebagai kakak kembarnya, Widad. Wafa bekerja di sebuah butik pengantin milik Tuan Eilmi Zahrin. Hidupnya jadi huru-hara kerana walaupun menyamar, namun sikapnya kekal sebagai dirinya sendiri hingga tular digelar Mr. & Mrs. Hot. "I'm talking to you, Cik Widad!" Nada itu naik lagi setingkat. Wafa tersentak. "Saya minta maaf. Saya tahu saya salah. Saya janji, saya akan jaga mulut saya selepas ni." "Maaf? Awak ingat senang saya nak maafkan awak? Bak sini telefon awak!" "017-2829127." "Apa tu?" "Nombor telefon saya." "Eh, jangan perasanlah. Saya nak telefon bimbit awak, bukannya nombor telefon!" WAFA akur, mengundur diri dari butik dan beri laluan kepada Widad. Namun dua beradik itu saling bekerjasama dalam apa jua perkara walaupun Tuan Eilmi akhirnya menjadi tunangan Widad. "Cincin berlian Widad..." Wafa terdiam. Dia tidak dapat meneruskan kata-kata bila nama Widad terpacul di mulutnya tanpa sengaja. Eilmi memegang tangan 'Widad'. Jelas, cincin berlian yang diberikannya tiada di jari itu. T-shirt putih ditanggal dan dia terjun semula ke dalam kolam renang. Tidak lama kemudian, dia muncul di permukaan kolam. "Tak ada!" Wafa terpempan. Resah. Dia bimbang kalau Widad berfikir dia sengaja sorokkan cincin itu kerana cemburu. Dia takut dengan prasangka Widad yang itu. Air mata Wafa sudah bertakung malah menitik laju. "Sayang, saya gurau je la." Di tangan Eilmi ada kilauan permata yang bersinar. "Suka tahu buat orang menangis," marah Wafa seraya memukul manja lengan lelaki itu. Spontan tindakannya hingga gamam tatkala Eilmi menyapu air matanya yang jatuh. "I'm sorry," pinta Eilmi lembut seraya menarik bahu 'Widad' rapat ke dada. APA akan jadi selepas Widad menghilangkan diri saat akhir di majlis perkahwinannya dengan Eilmi? "Awak sangat licik, Wafa. Di Cherating tu, awak atau Widad, Wafa?" - Tuan Eilmi. "Saya tahu saya salah kerana menyamar sebagai Widad tapi saya tak pernah merancang untuk jadi isteri awak." - Wafa