62
93 stories
BURI 'DAYA by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 34,859
  • WpVote
    Votes 1,746
  • WpPart
    Parts 5
and where love ends hate begins.......rayuka da ra'ayoyine daban daban tareda banbamcin rayuwa Amma burinsu dayane...na cimma burin daukar fansar abinda kowannensu ke ganin an wargaza masa.
NIDA YAYA HYDAR by Z11AMN
Z11AMN
  • WpView
    Reads 6,210
  • WpVote
    Votes 85
  • WpPart
    Parts 2
labarin wata yariyar da Bata da ilimin bako Amma tana da abin ban mamaki
                                              Fatimah:A Hausa Love story  by Rhabeeahtoo04
Rhabeeahtoo04
  • WpView
    Reads 106,218
  • WpVote
    Votes 9,705
  • WpPart
    Parts 21
Fatimah Muhammad is a girl of 18 years old. Intelligent, sweet and a times Rude. Beautiful, pretty and cute. Coming from a Rich family she lacks nothing. Her hatred for a guy later turns into love. How did this happen........ Abdullah Ibrahim Abubakar is the heir to I. A. S Construction Company and Co. Being the Only male in the family, he took up most of his father's business. He was born with a silver spoon. He's got the looks, fame, money, family, everything except for the one thing he needed in his life LOVE... IN his search for love he met a beautiful young lady.............. Fatimah Assalamu Alaikum Besties........ I Really Thank You For Adding My Story To Your Library (Muuuuaaahhhh, kisses & Hugs) I Really Appreciate It. Errm...... This Is My First Story (Sorta) I Do Hope You Guys Will Enjoy It. Put A Smile On My Little Cute Face By Voting And Posting Heart Touching Comments, I Promise You'll Enjoy Every Single Chapter... Much love from Meeeeee I Love Y'all ❤❤❤
AMINATU (COMPLETED) by munariii
munariii
  • WpView
    Reads 35,793
  • WpVote
    Votes 4,483
  • WpPart
    Parts 25
A story in both english and native hausa language: Aminatu is a girl who loves money more than anything. She'll do anything in her power to marry a rich man. Luckily for her she got a job as a secretary to the most influential man in the city. But will she be able to accomplish her dream and her only life goal?? follow me and add the book to your reading list, i promise you won't regret it.
ITACE K'ADDARATA by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 139,348
  • WpVote
    Votes 6,581
  • WpPart
    Parts 57
Itace k'addarata labari ne akan wata yarinya yar shekara goma sha shida da mahaifinta ya sata a caca,akan duk wanda yaci cacar shi zai aureta,Alhaji mamman wani tsoho ya lashe cacar,Mahaifinta ya hadata aure dashi,idan ta fuskanci wulakanci da tsangwama wajen matarshi da ya'yenshi,kasancewar shi mijin hajiya ne,idan yaron gidan Imran ya kamo da sonta,Ku biyo ni dan jin ya me zai faru Imran da son matar babanshi
MEENAL WA LAMEEN by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 62,745
  • WpVote
    Votes 4,617
  • WpPart
    Parts 57
"A da ina son ka ina k'aunarka ina ganin girman ka , k'imar ka mutuncin ka darajar ka, A yanzu na tsane ka tsana mafi muni, ba wanda na tsani gani kamar ka, ka aikata abunda ko kafiri yayi sai al'umma tayi Allah wadarai dashi, Wallahi Wallahi Wallahi ban da kisa haramun ne sai na kashe ka da hannu na"
JARRABAR RAYUWA COMPLETE✅ by SaNaz_deeyah
SaNaz_deeyah
  • WpView
    Reads 39,393
  • WpVote
    Votes 2,295
  • WpPart
    Parts 54
Sai daya gama lalata ƙanwarta sannan ya dawo da niyyar aurenta Shin zata amince ta aure shi,bayan ya san ƙanwarta a ƴa mace?. Labarin Sadiya budurwa mai ɗauke da cutar Sickler,wadda cutar ta haddasa mata jarabobi,ta kasa samun tsayayyen masoyi,tasha baƙar wahala da ita da ƙanwarta Afreen,kuma Allah ya ɗauki rayuwarsu ba tare da sunji wani daɗi na rayuwa ba,sai kuma wasu matasa guda biyu wanda suka faɗa wahalalliyar soyayya,littafin jarrabar rayuwa salo ne mai tafiya da zamanin nan namu...........ku shiga cikin labarin dan jin komai,labari ne mai taɓa zuciya.
TUBALIN TOKA by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 12,650
  • WpVote
    Votes 779
  • WpPart
    Parts 21
bana tunanin zan iya rayuwar aure da bagidajiya d'iyar qanwar mahaifina wadda mahaifina ya za6a min a matsayin matar aure bayan ina da nawa za6in, ya rayuwata zata kasance zaman aure da mashayi manemin mata wanda sam baya so na bayan ina da nawa za6in nabi za6in iyaye na, wace irin rayuwar aure zanyi da mutunan ba sa son tallaka da wanne zan ji uwar miji na ko mijina?
Soyayya Don Allah by ummnihal
ummnihal
  • WpView
    Reads 972
  • WpVote
    Votes 162
  • WpPart
    Parts 21
Labarin masoya biyu, rayuwar auren su da haƙuri da juna #14 hausa 23/10/2020
MUNAH by AyshaMachika1984
AyshaMachika1984
  • WpView
    Reads 3,756
  • WpVote
    Votes 102
  • WpPart
    Parts 8
munah