EshaaAmman046's Reading List
24 stories
WASU MATAN by MaryamahMrsAm
MaryamahMrsAm
  • WpView
    Reads 2,303
  • WpVote
    Votes 133
  • WpPart
    Parts 10
When paths cross between a broken girl and a hardened man, a story begins... not of perfect love, but of healing, pain, and growth. Shekaru talatin na rayuwar Yusuf sun shude cikin duhu da ƙarya. Ya rayu ba tare da sanin ainihin wanene shi ba. Raised by people he trusted, loved by a woman he called "Mom", but his entire life was built on a lie. Who is he really? Maryam Imaan ta faɗo cikin rayuwarsa, their pain clashed before their hearts did. Ba kamar sauran labarai ba, haɗuwarsu ta farko bata zo da soyayya ba, it came with fire and misunderstanding. Fushinsa ya jefa rayuwarsa cikin gararin da har ya saka yayi mata kallon "DUHU" But fate has a different plan. What if the darkness he feared is the light he needed most? She is the light meant to expose his shadows. Ita ce zata buɗe ƙofofin gaskiya da aka rufe da ƙarya da makirci, a light that will not only shine on him, but burn lies to ashes. Tana da rauni. Shi ma haka. But love doesn't always need perfection, it only needs truth and courage. WASU MATAN is a journey of love, betrayal, family secrets and the painful price of redemption. A painful love. A silenced heart. A story you'll feel in your soul.
MAFARI..... (HARGITSIN RAYUWA) by Ummuazamm
Ummuazamm
  • WpView
    Reads 524,454
  • WpVote
    Votes 42,193
  • WpPart
    Parts 59
MAFARI...komai yana da farko, komai yana da tushe, komai yana da asali, HARGITSIN RAYUWA kan faru cikin ƙanƙanin lokaci. Duniyar daka saba da ita zata iya birkicewa zuwa baƙuwa a gareka cikin ƙanƙanin lokaci. Tafiya mabanbanciya da sauri a cikin kaddara da dai-daito
RAI DAI by cutyfantasia
cutyfantasia
  • WpView
    Reads 19,882
  • WpVote
    Votes 1,608
  • WpPart
    Parts 63
Rai dai kirkirarren labari ne na rubuta domin fadakarwa, ilmantarwa da nishadantarwa. Duk wanda yaji wani abu me kamanceceniya da rayuwarsa arashi ne kawai aka samu. Ban yarda a juya mun labari zuwa kowacce irin siga ba, ban yarda a kwafe shi zuwa kowacce kafar sadarwar ba ba tare da izini na ba.
WACECE NI??? Part 2 by cutyfantasia
cutyfantasia
  • WpView
    Reads 5,746
  • WpVote
    Votes 461
  • WpPart
    Parts 34
Wacece ni labari ne akan matashiyar da ta taso cikin wata irin rayuwa mai ďaure kai da jan hankali. Ba abun mamaki bane idan kishiyar mahaifiyar mutum ta tsane shi amma mahaifiyar kanta ta nunawa ďanta tsantsar tsana da tsangwama da kyara abun ban mamakin gaske ne! Ko wani dalili yana sa uwa ta tsani ýarta? Wanne dalili ne wannan da zai iya juya matsananciyar soyayyar da uwa ta ke yi wa ýarta ta koma kiyayya zalla? Ita kuma ýar wacce irin rayuwa zata yi? Wanne irin kalubale zata fuskanta? Wanne irin hali zata shiga kuma ya za'ai ta warware wannan kullin? Wa zai bata amsar wannan tambayar mai nauyi? Shin yaya aka dauki matsalar fyade a kasar Hausa? Wanne irin hukunci ake yankewa wanda yayi da wanda akai wa? Ya rayuwar macen da wannan kaddarar ta faruwa da ita take kasancewa kuma wanne irin trauma take shiga? Wanne irin effect abun yake haifarwa a gare ta mentally and physically? Wacce hanyar ya kamata abi domin a warwaware wannan matsala mai cin tuwo a kwarya?
NAJWA Complete ✔ by MSIndabawa
MSIndabawa
  • WpView
    Reads 79,036
  • WpVote
    Votes 4,904
  • WpPart
    Parts 81
Najib yaron littafin bai dda buri da aaddu'a sai ta Allah yaya bashi mace ta gari mai ilimi Sumaiyya Yarinya ce yar karya wacce ba abinda ta iya sai kazanta ga kawayen banza Najwa yarinya ce mai hankali nutuswa ilimi ga kyau, Allah ya bata ilimi, Sumaiyya da Najwa yan uwa ne dan Najwa kamar uwace ga Sumaiyya. Najib ya kara haduwa da Najwa a lokacin daa aka tsaaida shi a titi dan bada hannu, wanda daga lokacin yake fara so ta ya neme ta bai banta ga har da ciwon son tta. Ashe Najwa yar Kanin Abban sa ce wanda suke yar wa dda kani. Shin ya kuke gagani da aure tsakanin Najwa da Najib saboda alakar su da Sumaiyya sannan kuma yan uwan Maman Najwa zasu yadda da aure. Ya zama kuke tunanin zai kasance duk mu a hahadu a cikin Najwa anan zamu samo amsoshin mu.
PRINCE MALEEK  by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 55,537
  • WpVote
    Votes 1,999
  • WpPart
    Parts 29
Very interesting story
KALLON KITSE by LadyAyshert
LadyAyshert
  • WpView
    Reads 171,266
  • WpVote
    Votes 9,456
  • WpPart
    Parts 55
Kallon kitse ba litaffina bane na marubuciyar nan ne Halima Abdullahi k/mashi
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 861,107
  • WpVote
    Votes 59,072
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.
KASAR WAJE by ManuFagge
ManuFagge
  • WpView
    Reads 86,199
  • WpVote
    Votes 3,450
  • WpPart
    Parts 60
Littafin marubuciya MARYAM ABUBAKAR DATTI marubuciyar HIBBA. ayi karatu lafiya.
ABINDA KA SHUKA(COMPLETED) by deeejahhh21
deeejahhh21
  • WpView
    Reads 105,776
  • WpVote
    Votes 8,003
  • WpPart
    Parts 55
The story of love❤️and how it never dies no matter how the situation is💞kubiyoni