AmeenaAhmad4's Reading List
13 stories
YAN SARAUTA by hajaramami20
hajaramami20
  • WpView
    Reads 4,561
  • WpVote
    Votes 287
  • WpPart
    Parts 21
labarin soyayya da sarauta
MATSAFIYA CE by UmmyOntop65
UmmyOntop65
  • WpView
    Reads 5,491
  • WpVote
    Votes 314
  • WpPart
    Parts 5
Labari ne akan yarinyar datake mutuwar son yayanta sedai ita din ba cikakkiyar mutum bace
MIJIN ALJANAH by Kingboyisah
Kingboyisah
  • WpView
    Reads 3,114
  • WpVote
    Votes 124
  • WpPart
    Parts 3
Labarin Al'ameen da matarsa Yasmeen shahararrun 'yan boko wanda basu damu da addini ba. Garin shige-shigen Al'ameen daga karshe ya auri Aljana ba tare da ya sani ba kuma ta tare a gidanshi a matsayin amarya. Yayin da taci gaba da gana wa matarsa Yasmeen azaba tana firgitata a ko wane lokaci. Shin ko zaku iya bamu lokacin ku ta hanyar bibiyar wannan littafi mai suna Mijin Aljana? ga masu bukatar Audio na littafin zaku iya ziyartar channel din Mamaki Tv a youtube a can zaku sama full dinsa
TAFIYAR DARE ( MAYYUN JINI ) by abdulkingarticle
abdulkingarticle
  • WpView
    Reads 3,785
  • WpVote
    Votes 132
  • WpPart
    Parts 3
A duk lokacin da tafiyar dare ta kamaka, bako shakka kana cikin barazanar haduwa da mayyun dare......
ƊAN BA ƘARA COMPLETE by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 7,422
  • WpVote
    Votes 750
  • WpPart
    Parts 15
Salati goggo ta rafka tana ja da baya cikin tsoro take Fad'in, " me nake gani ni hansatu kamar danyen kifi ke mejidda zo ki tayani gani " mejidda atunaninta rikicin Goggo ne tana daga zaune ta cewa Goggo, " tunda kifin Kika gani ay shi d'in ne, kema Goggo Banda abinki kifin k'afa garshi da zai shigo cikin gida bama nan, idan nace kinfiye rigima kice zan gaya miki magana " ganin kifin na yi Mata murmushi yasa Goggo ta K'ara rafka wani salatin tana sakin tunkunyar tana yowa gaba, mejidda dariya takewa Goggo harda rik'e ciki tace, " Goggo wai me yake faruwa ne Dan Allah ko kunyar gudu bakiji ba? gudu kikeyi amma kamar me rawar Etigee" Goggo Bata bi ta Kan mejidda ba ta rabe ajikin katanga tana leken tunkunyar data jefar ,wani Kan kifi ta hango suna had'a ido ya K'ara kashe Mata ido daya😉 sannan ya washe Mata baki😃, daskarewa Goggo tayi cikin tashin hankali ta mik'a hannu tana nunawa Mejidda kifin, da saurinta Mejidda ta K'arasa gurin ba shiri ta dakata musamman yanda taga Kan kifin Yana wangale Mata baki, k'ank'ame Goggo tayi tana ihu cikin tashin hankali Take Fad'in, " wayyo Goggo Kan kifi Yana wangalen Baki zai cinyeni, ki taimake ni Goggo na yi gamo da Aljanin kifi ". Ita kanta Goggo abun tsoro yake Bata Amma sai ta D'an dake ta K'ara lek'awa Amma ga mamakinta sai taga tukunyar wayam, ko irin alamun jinin kifin babu. Goggo ta Jima tana kallan tukunyar Amma ko d'ishin kifi Bata gani ba, zame mejidda take Shirin yi daga jikinta caraf ta Kara k'ank'ame Goggo kamar za'a k'wace Mata ita, itama goggo Bata gama sake wa ba suna cikin Haka ba zato wani almajiri ya rafka ba ra, " Waaahiiideeeeeee " Me jidda ce ta Fad'a aguje cikin d'aki tabar goggo jikinta sai rawa yake ta Mara Mata baya, kafarta D'aya d'ingisa ta takeyi Amma alokacin Nan tuni ta take ta bata sani ba, Almajirin shi dariya ma abin ya bashi yi yake yana k'yak'yatawa, goggo dake d'aki ta cika fam Dan Jin yanda Almajiri ke b'ab'b'aka dariya, lek'awa tayi Dan tayi Masa magana
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 434,903
  • WpVote
    Votes 30,485
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
Meenal  by Amyrabiey
Amyrabiey
  • WpView
    Reads 7,485
  • WpVote
    Votes 325
  • WpPart
    Parts 8
MEENAL✨ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Meenal yarinya ce mai matukar Kyan gaske, wadda ta taso Cikin gata, samun yarinya mai gatan meenal sae an duba. Ta kasance Tana da shekaru 18. Iyayenta yan asalin Egypt neh, as a result of that she was born and raised in Egypt for over 9 years before su dawo Nigeria domin wani aiki da Abi dinta zae yi a Nigeria, Kano state. Soyayya wani lamari neh mai matukar rikirkitarwa, labarin soyayya ta ya fara neh a sararin samaniya, na hadu da irin namijin da na dade Ina mafarkin samun kamar sa, Zuciyata ta dade Tana tunano rayuwa dashi, kunnena ya jima yana jiran saurarar muryar irin namiji da nake muradi. Nayi matukar mamakin yanda akai na hadu da wannan saurayi a lokacin da ban yi zato bah, Ahmad! Abinda na Sani kenan game dashi wato sunansa, Amma bayan wannan bansan komae Akan sa bah, Ko zan Kara ganin sa ? I don't know! COMING SOON
RUWAN SIRRI ( CIGABAN GIDAN FATALWA ) by abdulkingarticle
abdulkingarticle
  • WpView
    Reads 4,327
  • WpVote
    Votes 152
  • WpPart
    Parts 3
CIGABAN GIDAN FATALWA................
ARNAN DAJI by feedynbash
feedynbash
  • WpView
    Reads 44,685
  • WpVote
    Votes 1,638
  • WpPart
    Parts 26
Action fantasy romantic
K'AZAMA SHALELE by mumies122
mumies122
  • WpView
    Reads 9,690
  • WpVote
    Votes 348
  • WpPart
    Parts 10
🎍🌹🎍 *K'AZAMA SHALELE* (Maman Mamy) *MARUBUCIYAN Raggon miji*📚FIKRAR📝MARUBUTA✍🏻* Gajeren Labari *Labari/Rubutawa:* HUSSAINI 80K 1⃣ Yarinya ce wadda bata wuce kimanin shekaru ashirin da biyu ba, fara, doguwa, kyakkyawa tak'in k'arawa, wuyanta kamar murk'in lema, gashin kanta har gadon baya. Ga duk wanda yaga irin zubin halittar da Allah yayi mata da iya kwalliyar da tayi sai yaji kamar ya sace ya gudu da ita, sunanta Shalele sunane wanda aka fi saninta da shi. Ta iya kwalliya, hakan yasa a duk sa'ilin data fita samari suke rige-rigen isa wajenta da zummar soyayya, tana da samari masu yawan gaske dan duk cikin fad'in unguwarsu babu wadda take da yawan samarin da ita take da su. Sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba, duk wannan kyawun da iya kwalliyar da take da shi a iya waje ne cikin gidansu kuwa ba'a cewa komai domin kuwa ta ciri tuta wajen k'azanta ta ko ina hakan yasa ta zama lamba d'aya a fagen k'azanta cikin 'yan uwanta, idan kuwa akace za'a had'a ta da k'azaman da suke waje to babu shakka tabbas nan d'in ma ita zata zama zakaran gwajin dafi dan ita zata lashe gasar. Shalele takan yi kwanaki uku zuwa hud'u jikinta be ga ruwa ba, dan ita da tayi wanka ta gwammace ayi mata duka tafi ganewa dak'ale a wanke fuska da hannu da k'afa koda kuwa ba lokacin sanyi ba, k'afafuwanta kullum da safa sabida tsabagen kaushi daya mamaye ko ina a tafin k'afarta har zuwa saman k'afar sai dai ba wanda yasan hakan face 'yan gidansu da kullum suke tare. Fad'an mahaifiyarta a kullum be wuce na "ki yiwa kanki karatun ta nutsu Shalele iya yina ina miki fad'a na gaskiya, k'azanta ba abar so bace ba komai ake miki gudu ba illah lokacin da kikai aure baki san irin gidan da Allah zai kaiki ba ta yu da wata matar zaki sha w