bellosaniD2nd's Reading List
2 stories
RAI DA KADDARA by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 79,005
  • WpVote
    Votes 7,835
  • WpPart
    Parts 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.
Kishi.... A tsakanin Zubda jini!!! by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 7,513
  • WpVote
    Votes 392
  • WpPart
    Parts 11
Kitumurmuran siyasa, zamantakewa, soyayya