bellosaniD2nd's Reading List
2 Geschichten
RAI DA KADDARA von LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    GELESEN 78,514
  • WpVote
    Stimmen 7,833
  • WpPart
    Teile 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.
Kishi.... A tsakanin Zubda jini!!! von Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    GELESEN 7,494
  • WpVote
    Stimmen 392
  • WpPart
    Teile 11
Kitumurmuran siyasa, zamantakewa, soyayya