aishatilde02's Reading List
101 stories
DIYAR DR ABDALLAH  by Aynarh_dimples
Aynarh_dimples
  • WpView
    Reads 46,958
  • WpVote
    Votes 6,343
  • WpPart
    Parts 32
Zuciyar sa yana mashi wasiwasi, abinda yake gudu shi ke shirin faruwa dashi. Bai taɓa samun kansa cikin wannan yanayin ba. Yanayin da zai zama useless baida amfani. Sai yanzu ya lura da dalilin dayasa ya kasa barci. Ba komai bane illa wannan sabon shafin dake baƙunta sa. A hankali yake mamayansa, ya shammace shi cikin dare. Yanzu gashi yazo yayi kane kane yana kokarin gina muhalli cikin rayuwarsa. Tabbas zuciya batada ƙashi, kuma ba'a kwaɓanta. Amma idan tace zatayi mashi abinda yake tsammani bata kyauta mashi ba. Tayi mugun cutan sa. Ya kamata tayi tunani saboda abinda take so yafi karfin ta. Runtse ido yayi ransa yana mashi ɗaci. Shi dama dukansa akayi da itace zai fi jin daɗi akan raɗaɗin dayake ji cikin ransa. Akwai abubuwa da ke faruwa da bawa wanda baida ikon hanawa. Kamar yadda zuciyar sa take raya masa ga abinda takeso yanzu, idan kuma bata samu ba tabbas zatayi masa tijara. Toh tijara na yaushe kuma, fafur ta hanashi barci. Murmushi yayi na takaici, "akwai ƙura," yace a fili. Dimplicious Empire, ku biyoni sannu a hankali domin jin wannan labari. Love you Fisabillahi ❤️
FADIMATUU ✔ by zahrah_mukhtar
zahrah_mukhtar
  • WpView
    Reads 401,352
  • WpVote
    Votes 24,582
  • WpPart
    Parts 73
"So what are you doing in our house dingy girl?" He asked her coldly. "It's none of your business and please stop calling me dingy girl" She replied not meeting his gaze. "If I didn't stop calling you what can a low-class person like you do?" He asked glaring at her. "Simple I'll start calling you rich brat or dingy boy it is," She said faking thinking. "I dare you to call me that" He angrily said. "Dingy boy" She nonchalantly said without an ounce of fear for him. "Youuuuu" He barked as he matched towards her but-- ***** Follow the love story of Fatima Muhammad Abubakar popularly known as Fadimatuu and Ibraheem Khaleel Siddiqui who hated each other at first sight. So what happened when they were made to marry each other, could their hate triumph or would love conquer?
Noorul-Ayn by salmahlawan
salmahlawan
  • WpView
    Reads 201,688
  • WpVote
    Votes 23,963
  • WpPart
    Parts 55
#20 Spritual (29/12/2020) #2 Fulani (28/12/2020) #1 Hausa (11/12/2021) A girl that haphazardly steps into a mans life and tries to steer him out of his bad ways... In a small village in Adamawa, lived Noor. A beautiful 16 year old fulani girl, timid but outspoken, shy but brave, mellow but dynamic. Her father died when she was very young, leaving two wives and four children behind. Her aunt; her father's immediate younger sister, whose conduct was reprehensible, vowed to make her life a living hell, and she did; or atleast she tried. With the nature of her mother's small business, they find it hard to survive in that small village. Fed up by enemies, haters, criticisers, bad mouthers, her mom decided to move to the city. Nabeel; the son of a rich business tycoon. Rich, hot, arrogant, menacing, don't forget how much of a spoilt brat he is. When these two souls clashes, is it true that opposites attracts?. Follow them in thier journey as drama unfolds, secrets unravel, truth and lies are revealed and emotions are discovered. True, you can't completely change a soul, all you can do is try and remind them, and then pray that Allah SWT will change their heart... That's why Noor is trying, the light of his eyes
Ummu Hani by FadimaFayau
FadimaFayau
  • WpView
    Reads 52,593
  • WpVote
    Votes 4,070
  • WpPart
    Parts 72
Not edited!!! Duk da cewar iyayansu sun mutu, an rasa wanda zai ɗauke su cikin dangi, ummu hani yar kimanin shekara goma sha shida ita ta ɗauki ragamar kula da yan uwanta guda shida, ciki harda jaririn da ummansu ta rasu gurin haihuwar sa, wanda rashin kuɗin madara yasa Ummu hani yanke hukuncin shayar dashi da kanta.
RUWAN JIRA...... by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 42,565
  • WpVote
    Votes 1,214
  • WpPart
    Parts 40
lbrn soyyaya me ban tausayi
MASARAUTAR MAYU by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 4,466
  • WpVote
    Votes 112
  • WpPart
    Parts 6
Lbrn wata marsafiyar masarauta
DUBAI by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 69,060
  • WpVote
    Votes 766
  • WpPart
    Parts 15
labarin wani uba da yayansa wanda ya zabi ya mayar da yayansa mata hannun jarinsa ya turasu qasashen duniya suke nemo masa kudi, shidai burinsa kawai su kawo masa kudi bai damu da hanyar da sukebi suke samu ba.
ILLAR LUWADI by sakatare
sakatare
  • WpView
    Reads 2,842
  • WpVote
    Votes 50
  • WpPart
    Parts 5
labari ne akan yanda namiji yake neman Dan uwansa namiji
UNCLE DATTI by eedatou
eedatou
  • WpView
    Reads 111,880
  • WpVote
    Votes 2,972
  • WpPart
    Parts 28
He was married to her elder sister and the destiny of his manhood fall upon her, what's a family saga? UNCLE DATTI JIKINA YAKE SO! Ko ya labarin zai kasance idan ta fahimce cewa mijinta na neman yar'uwar ta? Me zai faru ne bayan kowa ya tabbatar da lalurar da ke damun datti na rashin sha'awan mata amma kuma mai tsananin sha'awan k'anwar matarshi wacce ita ce kaddarar shi. Muje zuwaaaaaaa
"BURIN ZUCIYATA" by ummeey567
ummeey567
  • WpView
    Reads 3,709
  • WpVote
    Votes 213
  • WpPart
    Parts 12
Anwar and amarah love story