sadiya_uthman's Reading List
187 stories
Jawad ✅ by Her__majesty__001
Her__majesty__001
  • WpView
    Reads 6,907
  • WpVote
    Votes 64
  • WpPart
    Parts 30
Bazan iya jurewaba
SONKI NE SANADI ✅ by Her__majesty__001
Her__majesty__001
  • WpView
    Reads 5,175
  • WpVote
    Votes 46
  • WpPart
    Parts 24
when love comes in.........
Rashin Ga'ta by afreey101
afreey101
  • WpView
    Reads 112,402
  • WpVote
    Votes 7,574
  • WpPart
    Parts 32
Rashin gaa'ta is a hausa written story, follow and vote
RAYUWATCE by prettysalma17
prettysalma17
  • WpView
    Reads 76,137
  • WpVote
    Votes 1,072
  • WpPart
    Parts 32
Romance
GABA DA GABANTA by prettysalma17
prettysalma17
  • WpView
    Reads 38,414
  • WpVote
    Votes 781
  • WpPart
    Parts 21
labarine akan wata yar bariki,wadda taneda aure ba abakin komiba,karshe taga mijin wata mata tace tanaso,itakuma wannan mata tace batasan wannan zancenba mudeje zuwa sonjin yadda zata kaya
RAWANIN TSIYA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 92,493
  • WpVote
    Votes 8,440
  • WpPart
    Parts 47
Halinta na girman kai, rashin kunya da wulaqanci su suka sanya ya tsane ta.. baya qaunar ya bude idanuwa ya gan ta a gaban shi... she disgusts him!! the feeling is mutual domin kuwa ita ma ta tsane shi.. ta tsane shi tun ranar da ta fara ganin shi... ta tsane shi saboda tunda ya shigo rayuwarta ya hana mata jin dadi kamar yadda ta saba..!!
ZEHRA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 120,724
  • WpVote
    Votes 10,187
  • WpPart
    Parts 47
Shin me zai faru idan ZEHRA ta tsinci kanta a sarqaqiyar SOYAYYA tsakanin ta da 'yan uwan juna MUSTAPHA da MUHAMMAD??
YARDA DA KAI (Compltd✔) by Oum_Nass
Oum_Nass
  • WpView
    Reads 82,220
  • WpVote
    Votes 2,365
  • WpPart
    Parts 13
ldan YARDAR KA tayi yawa akan mutane, to kamar ka basu lasisin kwaye maka baya ne. Awanan duniyar tamu da son kai yayi yawa, cin amana ta zama ruwan dare, ka yarda da mutum yaci amanar ka, ɗan uwa ya tsani ɗan uwan sa saboda wata ɗaukaka ta duniya. Wanan shi ne ga janyo ƙin yarda da kowa arayuwar AHMAD NASIR, zuciyar sa ta bushe da ƙiyayyar mutane, ayayin da gefe guda yake tsoron mu'amala ta haɗasu da ko wani mutum ciki kuwa harda ƴan uwan sa. LABARIN YADDA DA KAI yana magana akan yanda zamani yayi hautsinewar mugunyar ɓarna, sakaci da al'amura suka ƙarama mai rauni raunika acikin zuciya.
Aisha_Humairah by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 764,406
  • WpVote
    Votes 64,038
  • WpPart
    Parts 77
It is a story about two sisters that are like the two sides of a coin, totally different yet part of each other. It is a story about loneliness, sadness, discrimination, hypocrisy, self pity and of course love. Get your handkerchiefs ready because this story will bring you tears. Enjoy
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 868,753
  • WpVote
    Votes 59,253
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.