ruhy12's Reading List
22 stories
WA'YA KASHE ZAHRA'U? by fateemah0
fateemah0
  • WpView
    Reads 855
  • WpVote
    Votes 24
  • WpPart
    Parts 11
WA'YA KASHE ZAHRA'U? ABUN DA KOWA KE TAMBAYA KE NAN, AN KASHETA! A DAREN RANAR AURENTA, TO WA YA KASHE ZAHRA'U? KU BIBIYI LABARIN DAN JIN KALAR CAKWAKIYAR DAKE CIKI, ZA KU SAMI CMPLT DINSA A KAN NAIRA200 KACAL. vote comments and follow me pls
BADAWIYYAH by fateemah0
fateemah0
  • WpView
    Reads 7,032
  • WpVote
    Votes 358
  • WpPart
    Parts 31
labarin Wiyyah da Usman, labarin sai na rama, ba dai ya mata abu bata dau fansa ba, ya kankare mata pentyn bedroom dinta tace wallahi sai ta rama, sabuwar motarsa dal da bai taba hawa ba, ya shirya zai je wajan budurwarsa da ita Wiyyah ta sa wuƙa ta kankare masa pentyn mota tass! ga shi ya sha shaddarsa kalar motarsa zaije wajen babynsa, Wiyyah ta shuƙa masa tsiya, wai shin ya zata kaya ne? ku dai ku kasance masu min vote comments and follow tncu dear fans
🌹🌺AHL@N🌹🌺 by fateemah0
fateemah0
  • WpView
    Reads 840
  • WpVote
    Votes 48
  • WpPart
    Parts 22
very interested story
ABINDA KE B'OYE by hajjac
hajjac
  • WpView
    Reads 129,400
  • WpVote
    Votes 8,753
  • WpPart
    Parts 51
labari ne mai cike da ban al'ajabi, ban tausayi ban haushi da ban dariya, soyayya kulawa da nuna ban-bancin al'ada uwa uba.... kubiyo mu danjin ya zata kaya.
ZARAH  by Beebahcute
Beebahcute
  • WpView
    Reads 23,485
  • WpVote
    Votes 1,062
  • WpPart
    Parts 25
Is a story σf a young beautiful lady
KISHIN MATA by Hafnancy01
Hafnancy01
  • WpView
    Reads 2,982
  • WpVote
    Votes 28
  • WpPart
    Parts 9
"Don girman Allah Suleiman karka sakeni,ka tuna fa igiya ɗaya ce ta saura atsakanina dakai,ka tausayamun karka maidani bazawaran ƙarfi da yaji..." afusace yace"baki son ah sakeki shine kike kunsa mun baƙin ciki akodayaushe...?yanzu menene dalilin shigowa dakin ƴar'uwarki ah irin wannan lokacin bayan na tabbata kin kwana da sanin cewa mijinta yana ciki...?har uwar ɗaka fa kika biyomu Hafsa...?kuma har kike neman illatamu akan baƙin kishinki...."Haɗiye miyan takaici yayi yana jin yadda zuciyarsa ke masa radaɗi,itama ɗin afusace ta miƙe tana fadin"so kake in ƙyaleku kuci amanata don bani da wayau...? yau fa ake cike kwanaki ashirin da uku da aurenmu amma sbd baƙin halinku na maza wai ace Suleiman har ka yo man kishiya? Jamilar ce wawiya data zauna take kallonka har ka mata kishiyoyi biyu, toka sani ni bazanyi shiru in tsaya kallonka kana aikata abunda kaga dama da wannan kucakar yarinyar bayan ni anawa daran farkon ma ko hannuna baka taɓa ba, shin baka ma ji kunya ba da kake kokarin haɗa shimfiɗa da ƴar cikinka...?"sauran taran numfashinta yayi yace azuciye"menene abun kunya aciki ina ce dai matata ce wacce dubban jama"u suka shaida daurin auranmu...?fine yanzu na gano dalilin shigowarki har cikin ɗaka,so kike kiga yadda zan raya sunnar ma"aiki da matata,shikenan Hafsa yau zan baki mamaki,zan nuna miki cewa bake kadai ce kika iya fitsara da rashin kunya ba akwai shugabanki anan, Zan................."
DAGA ALLAH NE by FatimaZois
FatimaZois
  • WpView
    Reads 43,192
  • WpVote
    Votes 2,267
  • WpPart
    Parts 45
soyayyar iyayensu ne tayi transferring xuwa kan diyansu da basu samu damar yin aure va "haidar zahra" Soyayyar da haidar ke mah zahra ita Sanya yake ganinta tun a mafarki kafin mah a haifeta alhalin kasar su mah ba daya bace
KOMAI DAGA  ALLAH NE!!!( ARZIKI & ILIMI) by Allauma
Allauma
  • WpView
    Reads 2,333
  • WpVote
    Votes 114
  • WpPart
    Parts 15
Rayuwa komai daga Allah ne. Mutum baya cika cikkanken mumini har sai ya yadda da kaddara Mai kyau ko akasinta. Komai ya same ka daga ALLAH NE! Babu Mai baka sai Allah. Sannan babu Mai maka illa sai da sanin Allah. Rayuwa cike take da jarabawa kala kala. Hakuri, rikon gaskiya da amana da tsoron Allah na Kai wa nasara. Yan uwa musani babu Mai mana sai ALLAH. Malami ko Boka bazai amfane ka da komai ba. Mu mika wa Allah lamarinmu Mai komai Mai kowa. Allah shi ya halicci duniya da lahira da abunda suke cikinsu. Mu kiyayi sallolonmu Biyar akan lokaci. Mu lazimci istigfari da salatin annabi. Azumin litinin da Alhamiz Sallar dare Sadaka Karatun Alkur'ani Sun ishe mu. Xamani ya lalace Allah kadai zai iya mana ba malami ko boka ba. Littafin nan zaizo da wata salo na daban. Rayuwa da jarabawar da take ciki. Yadda hakuri da rikon Allah da manzonsa da rikon gaskiya da amana kai kaiwa ga nasara. Illar kazamtacciyar soyayya . Tsaftatacciyar soyyaya da nasaran ta. Ku bini da sannu cikin wannan kirkirarriyar labarin nawa mai cike da abubuwan tausayi da daukan darasin .
ZAMANTAKEWA!. by Zarah_bb
Zarah_bb
  • WpView
    Reads 59,254
  • WpVote
    Votes 4,599
  • WpPart
    Parts 86
Suna matuk'ar son junan su amma iyayensa sun tsane talaka. **** Babanta ne amma ya zama tamkar mugun aboki agareta sam mahaifiyar ta bata son hanyar da ya d'orata akai. **** A matsayin su na ma'aurata sam sun kasa zama su fahimce junan su balantana su gyara ZAMANTAKEWAr su.
UWAR MIJINA by Janafnancy12
Janafnancy12
  • WpView
    Reads 5,516
  • WpVote
    Votes 228
  • WpPart
    Parts 2
Soyayyah,sadaukarwa,tsausayi tare da biyayyah mai tsanani...