AishaMahmud676's Reading List
195 stories
AMRAH NAKE SO! (Completed✅) by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 191,431
  • WpVote
    Votes 17,464
  • WpPart
    Parts 79
"Sickler gare ta, kuma ku kuka ja mata." Ta yi shiru daga nan, dafe da goshinta, tana jin yadda kanta ke sara mata. "A kullum dad'a wayar wa mutane kawuna ake game da awon genotype, amma wasu sun kasa ganewa, sun kasa sanin darajarsa."
KI YARDA DA NI by Rerbeeart_sk
Rerbeeart_sk
  • WpView
    Reads 280
  • WpVote
    Votes 28
  • WpPart
    Parts 4
Labari ne akan wata matashiya da ta hakura da soyayya a rayuwarta, sakamakon halin da ta ga mahaifiyarta ta kasance a rayuwar aurenta. Sai dai kaddara ta jata zuwa fadawa tarkon er uwarta. Ta samu ciki da mijin er uwarta sannan ta haife ba tare da sanin koda sunanshi ba, shin kaddara zata sake hada su? Wanne matsayi zasu kasance a ciki? KU YARDA DA NI, ku biyo ni cikin wannan kayataccen labari.
DA RARRAFE✔️ by mssmeemah
mssmeemah
  • WpView
    Reads 126,445
  • WpVote
    Votes 8,539
  • WpPart
    Parts 64
Tayi aure a qanqantar shekaru,batasan komai ba batada ilmin komai,shin asiya zata iya zama ko kuwa wa'adin da ake d'aukar mata bazata iya cikashi ba
INA GATA NA? Book 2 by mssmeemah
mssmeemah
  • WpView
    Reads 224
  • WpVote
    Votes 19
  • WpPart
    Parts 6
A tunani na na samu duka gatan da nake nema. A tunani na rayuwata ta gama inganta domin na samu soyayya da kulawa fiye da yanda nake tunani. Saidai kash na manta cewa rayuwa bata t'ba tafiya a daidai sai da tarin 'kalubale? INa GATA NA? waye zai zame min gata? Anya gatan da na jima ina muradi akwai shi a duniyarnan?
INA GATA NA? by mssmeemah
mssmeemah
  • WpView
    Reads 8,390
  • WpVote
    Votes 507
  • WpPart
    Parts 12
Jiddah yarinya ce 'yar kimanin shekaru 16 wadda take wahalar rayuwa ta kula da kanta da mari'kiyarta, wani 'karamin al'amari ya faru wanda ya sauya rayuwarta gaba d'aya saidai ya sabuwar rayuwar jiddah zata kasance? INA GATANTA a lokacin da aka bi son zuciya aka turata wannan halaka? Shin a yanzu xata samu wannan GATA da take muradi na tsawon rayuwarta? Waye zai zama GATANTA a wanna lokacin da danginta da mahaifinta ke gudunta tamkar ta aikata abin kunya bayan batada ko d'igon laifi? Yaya Sulaiman zaiyi da wutar soyayyar Jiddah dame huruwa a cikin ransa bayan abinda ya aikata wanda har danginsa sukayi tir da wannan dabiar tasa? Yayi anfani da GATAN da yake da wajen neman tarwatsa mata rayuwa saidai shi INA GATANSA a wannan lokaci da yake neman jiddah ido rufe, bayan yayi amfani da RASHIN GATAN TA ya cutar da rayuwarta.
HASKEN RANA✔️ by mssmeemah
mssmeemah
  • WpView
    Reads 41,440
  • WpVote
    Votes 3,858
  • WpPart
    Parts 34
wacece ita? menene sunanta? inane garinsu? suwaye iyayenta? wace irin rayuwa ta gudanar a baya da ta tsinci kanta a wannan hali? ta farka a tsakiyar ciyayi, bata tuna komai na rayuwarta ko da sunanta, mutane suna mata kallo na daban wasu na zarginta, saidai bata da mafita sai amincewa zantukansu, bata da abinda zata kare kanta, neman amsoshin tambayointa takeyi yayin da abu d'aya ke dakatar da ita, su waye wad'annan mutane dake bibiyarta? me suke nema a wajenta? shin zata iya samun amsar tambayoyinta a wajensu? labari ne mai cike da sar'ka'kiya, abun tausayi, abin al'ajabi, da kuma soyayya.
WASA FARIN GIRKI(cigaban gidan gandu) by SAKHNA03
SAKHNA03
  • WpView
    Reads 3,129
  • WpVote
    Votes 50
  • WpPart
    Parts 1
Paid book#200 naira ......Me baba yake nufi?,shikenan wai na hakura saina zauna lafiyah a gidan sameer?!! Inaaa hakan bazai taba yi wuwa ba,dan barikin sajojin dayake takama dashi saina maidashi tamkar kango,barekuma gidansa kam sai yayi daya sanin sakani a cikinsa. Domin natsani zama da dawani a rayuwata bare kuma aure.......hmmmm muje zuwa yanzu za'a fara wasan.
FURUCI NA NE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 54,860
  • WpVote
    Votes 3,770
  • WpPart
    Parts 37
"Baba meyasa kazama boka bokanci fa haramun ne kuma k'arya ne shirka ne Allah baya yafewa mushirki..... "ke Izza ki kiyayeni idan kika nemi d'agamin hankali abin bazai miki kyau ba dan ni zan iyayin komai akan cikar burina na kashe Faida ma balle ke zaki kawo min maganar banza yanzu kinga wani abin da ya Dan ganci bokan ci ne atare dani na dena aikin ki kad'ai zan cigaba dayi shima idan burin mu yacika kika auri daya daga ahalin gidan nan zan bari na tuba meye Allah baya yafewa nide nasan zai yafemin". shiru tayi can ta nisa tace'' to shikenan Baba ance idan zaka sha giya shata dubu ni megaba dayan nake so Nasuru din". dariya yayi yace"shegiya Naira ba babba ba yaro ni kai na naso haka naso ace Nasara kika mallaka amma sam taurari sun nuna ba al'kairi taurarin ku basu hadu ba ba aure a tsakanin ku da Nasara shine na hakura amma ina lefin Aiban ko Agrif din'." tace'' amma Baba nafison Agrif din dan shine akusa da Nasara kaga yafi sauran sanin sirrin komai na dukiyar ". murmushi yayi yace"yanda kike so haka za ayi wa gareni inba keba".
KWANTACCIYA by phartyBB
phartyBB
  • WpView
    Reads 4,966
  • WpVote
    Votes 539
  • WpPart
    Parts 23
KWANTACCIYA (2019) 2nd Edition
TAFIYAR ƘADDARA  by NASRULLAH133
NASRULLAH133
  • WpView
    Reads 1,019
  • WpVote
    Votes 54
  • WpPart
    Parts 23
"Kai bil-adama! Kai bil-adama! Kai bil-adama! Wanne tsautsasayin ne ya jefo ka cikin wannan ƙasurgumin jejin namu, Jejin Balkaltum Jejin halaka? Ya kai bil'adama kai sani cewa wannan Jejin Balkaltum birnin mune fadar muce bugu da ƙari masarautar muce, wannan ce nahiyar mu duk wani bil'adama da ya yi ƙokarin shigar mana masarautarmu za muga bayanshi" ko da mai magana yazo nan a zancen shi shiru yayi.