fauxeekhan's Reading List
43 stories
BURI 'DAYA by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 34,893
  • WpVote
    Votes 1,746
  • WpPart
    Parts 5
and where love ends hate begins.......rayuka da ra'ayoyine daban daban tareda banbamcin rayuwa Amma burinsu dayane...na cimma burin daukar fansar abinda kowannensu ke ganin an wargaza masa.
Until You by LeeleeKez
LeeleeKez
  • WpView
    Reads 3,551,162
  • WpVote
    Votes 193,801
  • WpPart
    Parts 52
With her family bankrupt and the man she loved now married to another woman, Gretchen decides to move to London to fix what's left of her life. Returning to San Francisco a failure is not an option, so she takes on the only job she can find - one that involves a baby, a man, and unfortunately, love. ***** Ethan Williams is done with love. Scorned and left by his wife, his life's goal is to acquire more wealth and travel the world. But one morning, he wakes up to find an infant on his doorstep. Left with no choice, Ethan hires a nanny to care for the child. When he begins to feel his heart respond to the presence of the new nanny, he is certain his life just took a turn for the worse - and he is determined to rid himself of every silly notion of love. [[Word Count: 80,000-90,000]] Cover design by Cil Ojumo
HUDA🔥 BOOK 2 by Aysha_sona
Aysha_sona
  • WpView
    Reads 18,619
  • WpVote
    Votes 1,168
  • WpPart
    Parts 65
Cigaban labarin Huda🔥 Ya za'ta kaya tsakanin Huda da Muhseen, Huda zata samu farin cikin da jin dadin rayuwar data jima tana mafarkin samu kuwa tare dashi? Ya Summy da Ashraf zasu dauki wanan zallar cin amanar? Ku biyo cigaban labari kuji yanda abubuwa zasu kasance🔥
🥀ZABIN SAMHA🌹(YAYA ko MIJI)? by Aysha_sona
Aysha_sona
  • WpView
    Reads 60,416
  • WpVote
    Votes 5,116
  • WpPart
    Parts 82
Kallo cike da tsantsar mamaki da al'ajabi hade da tashin hankali Abba da Anty Fanneh suka shiga bin Samha dashi suna jiran suji ta karyata abunda ya fadi. Abba ne ya dubeshi yayi kokari ya hadiye abunda yaji ya tasar masa yace "Da gaske kai kayi cikin dake jikin kanwarka ko kuwa kunnuwa na ne suka jiyo mana ba daidai ba?" A hankali ya da'go kansa ya zube fararen idanunsa kan mahaifin nasa yana jin yanda kirjinsa ke tsananta bugu, numfashi da kyar ya janyo sa'anan yayi releasing a hankali yace " eh Abba, cikin jikin Samha nawane kuma inason abuna" If you're in love with hot teenage romance🥵 This is for you❤️ Ku biyo Ku ji yanda wanan kayattacen labari zata kasance.🔥🔥🔥
'Yan Gidan Gwaiba (Completed)  by Aynarh_dimples
Aynarh_dimples
  • WpView
    Reads 224,196
  • WpVote
    Votes 13,791
  • WpPart
    Parts 44
Yanka mata wani wawan mari tayi though ba yau suka saba gwabzawa ba, cikin masifa ta nuna mata ɗan yatsa "karki kuskura ki kara faɗin haka, any resemblance to you is what I hate most about myself" saita fashe da kuka.
WANNAN CE QADDARARMU EPISODE 1 by hauesh
hauesh
  • WpView
    Reads 125,462
  • WpVote
    Votes 8,738
  • WpPart
    Parts 70
Wannan ce qaddararmu labari ne daya faru a gaske ,sannan labari ne dake tattare da nishadartawa fadakarwa ilimantarwa, uwa uba yarda da kaddamar da ta fadawa mutun, sannan yana tattare da tsaftacciyar soyayya ...
KASAITAATTUN MATA by bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Reads 189,098
  • WpVote
    Votes 14,015
  • WpPart
    Parts 67
labarin mata ukku
KHADIJATUU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 286,095
  • WpVote
    Votes 24,841
  • WpPart
    Parts 66
NOT EDITED ⚠️ Yayi kyau matuƙa, yadin ya fito da farinsa da kuma kyaun fuskarsa, Idan ka kalleshi, sai ka ganshi kamar mai cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali, al-halin sune abubuwan da suka masa tawaye. A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana lasa lip ɗinsa. Juyowa yayi yana wani taku da idan baka karance shi ba, zaka iya cewa na wulaƙanci ne da nuna isa, al-halin babu hakan a tare da shi ko kaɗan, ƙarasowa yayi gun da Khadijatu take kwance ya duƙo daidai ita, ya hura mata iska a fuska kamin ya kai hannu ya taɓa jikinta. Hannun yasa ya tallafota ta dawo saman cinyoyinsa, fuskarta na fuskantar tasa, ido ya sakar mata kamar yau ya fara ganinta, a hankali ya kai hannun ya shafa gefen fuskarta, tausayinta ne yake ƙara shiga zuciyarsa. Shi kansa yana ji a jikinsa akwai wani sirri dake tsakaninsa da haɗuwarsa da Khadijatu, sirrin da har yanzu bai san na minene ba, yana jin shi ɗin wani bangone a shafin rayuwarta, lallai idan har babu shi a ƙaddarar Khadijatu toh babu wanzuwar labarinsa a doron ƙasa, yana ji a jiki da kuma ruhinsa domin ita akayi shi, kamar yadda yake jin da a'ace ya rabu da ita tsakanin jiya zuwa yau da bai san yadda rayuwarsa zata kasance ba, bai san wane irin hali zai samu kansa ba, dan baya taɓa rasa natsuwarsa idan yana kusa da ita, idan tayi nisa dashi ji yake kamar ya rasa wani ɓangare na jikinsa. Ba sonta yake ba, dan baya tunanin zai iya buɗewa wata ƴa mace zuciyarsa, tun bayan abunda Malak tayi masa, sai dai kuma yana jin fiye da yadda yake ji idan yana tare da Malak, yana jinsa cikin wani yanayi wanda bai taɓa ji ba idan yana tare da Malak. ® 2018
MATA UKU GOBARAR B'OYE  by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 7,391
  • WpVote
    Votes 319
  • WpPart
    Parts 6
It torch the hert of the reader's based on true life story
BAHAUSHIYA.....!? by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 40,123
  • WpVote
    Votes 3,362
  • WpPart
    Parts 22
'YA CE kamar kowa wadda ta taso cikin ɗabi'a da al'ada irin ta BAHAUSHE! "Me ta ke so? Me nene burinta?" Babu wanda ya taɓa tambayarta. Kalma ɗaya ce ko yaushe take hawa kanta "KE BAHAUSHIYA CE! Ko me da ke gareki zai zama irin na Hausawa ne." Tabbas Bahaushiya itace macen da ke shimfiɗar da rayuwarta dan kula da mijinta da yaranta. Itace mace guda da ke killacewa ƙarƙashin igiyar riƙon Ɗa Namiji, da ke kiran shine mafi rinjaye akanta. Sanan Kalma guda da yake nanatawa, Rayuwar 'YA MACE kamar gilashin da ke riƙe a dungulumin hannu ne, ko wani lokaci zai iya faɗuwa dan ya tarwatse ne. Idan aka ci gaba da ganinsa to zai zama shuɗaɗɗen labarin rayuwarsa. Tabbas bayan karatun allo babu buƙatar biyantar da kururuwar zamani wajan tsoma hannayenta dumu-dumu dan janta da tafiya a ƙarƙashin hasken Nasaran da ke da jajayen kunnuwa.