nija 🇳🇬🇳🇬
15 stories
IGIYAR RAYUWA 🎗🎗 by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 58,839
  • WpVote
    Votes 4,511
  • WpPart
    Parts 53
Read and find out 🍁🍁🍁
Dr Asma  by Ummeetarh_
Ummeetarh_
  • WpView
    Reads 111,787
  • WpVote
    Votes 18,201
  • WpPart
    Parts 38
Doctor Asma Muhammad kyari is an orphan who lives with her paternal Uncle ever since her parents passed away when she was just 6. Asma is a beautiful and naive lady who is loved by all . Maheer Abdallah Barkindo is a 25 years old man who is from a rich family. He is a man whom is loved by a lot and envied by many. What happens when he falls in love with Asma's cousin Yasmin at first sight. Yasmin being the arrogant girl she was played hard to get. He asked of her name, 'Dr Asma' she replied. And that is when all the misunderstandings, betrayal began. Follow me as we unravel the love story of Dr Asma and Mahir
MULKI KO SARAUTA 2  by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 47,308
  • WpVote
    Votes 1,533
  • WpPart
    Parts 7
Is all about, love, sacrifice and Royal👑
MULKI KO SARAUTA👑 by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 78,375
  • WpVote
    Votes 2,975
  • WpPart
    Parts 11
👑
KULLU NAFSIN Completed. by Halimahz
Halimahz
  • WpView
    Reads 44,398
  • WpVote
    Votes 3,825
  • WpPart
    Parts 53
Dukkanin mai rai mamaci ne...kuma haƙiƙa mutuwa bata taɓa barin wani dan wani yaji daɗi...ku biyoni dan jin yanda wannan labari nawa zai kasance wanda yazo da sabon salon da ba'a fiya yinsa ba.
HIDAYAH NOOR completed. by Halimahz
Halimahz
  • WpView
    Reads 112,242
  • WpVote
    Votes 7,345
  • WpPart
    Parts 81
Hidayah Noor labari ne daya ƙunshi soyayya, butulci, sakayya da kuma ɗaukaka.
Zuhraa❤❤ by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 248,403
  • WpVote
    Votes 14,415
  • WpPart
    Parts 60
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 Read and find out.....
HE IS ROYALTY (AWAITING EDITING 😉) by ummiejimada
ummiejimada
  • WpView
    Reads 1,494,071
  • WpVote
    Votes 123,255
  • WpPart
    Parts 56
He is the only son of the king Heir to the throne The most selfish and arrogant man you'll ever come across When he speaks everyone listens....... Then there she is, An innocent orphan Forced to be a maid in the palace But that is not her deepest story.............. A story of two different people who hated each other at first sight but only one has the right to show physical hatred towards the other, But what happens when one starts developing feelings for the other? Could it be one sided? Or will they go head over heels for each other? * * "What is your name" he asked sounding so angry "Jadwa" I answered trembling because his voice sounded like tunder to my ears "Open your mouth and reply me with words when i speak to you and how dare you stand when i am standing" he shouted sounding louder then before walking closer to me * * * Just a sneak peak of what to expect HE IS ROYALTY AND SHE IS JUST A PALACE MAID BUT WAS SHE REALLY MEANT TO BE JUST A PALACE MAID? Follow me through the journey of JADWA and SULTAN............. This is a Hausa/English novel, so there will be a-lot of hausa and English mixtures 😁😁😁😁😁 Happy reading
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,680
  • WpVote
    Votes 9,321
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.