hauwe_rh's Reading List
14 stories
NOTES FROM THE UNDERGROUND (Completed) by FydorDostoevsky
FydorDostoevsky
  • WpView
    Reads 21,622
  • WpVote
    Votes 640
  • WpPart
    Parts 22
Notes from Underground, also translated as Notes from the Underground or Letters from the Underworld, is an 1864 novella by Fyodor Dostoyevsky. Notes is considered by many to be one of the first existentialist novels. It presents itself as an excerpt from the rambling memoirs of a bitter, isolated, unnamed narrator (generally referred to by critics as the Underground Man) who is a retired civil servant living in St. Petersburg. The first part of the story is told in monologue form, or the underground man's diary, and attacks emerging Western philosophy, especially Nikolay Chernyshevsky's What Is to Be Done? The second part of the book is called "Apropos of the Wet Snow" and describes certain events that appear to be destroying and sometimes renewing the underground man, who acts as a first person, unreliable narrator and anti-hero
Love from afar  by by_aaeeshatouuu
by_aaeeshatouuu
  • WpView
    Reads 162,865
  • WpVote
    Votes 9,472
  • WpPart
    Parts 56
LOVE FROM AFAR
JADWA     by mayaaawrites
mayaaawrites
  • WpView
    Reads 4,531,738
  • WpVote
    Votes 180,098
  • WpPart
    Parts 99
JADWA
WEIGHTS OF THE HEART by aishatu_xx
aishatu_xx
  • WpView
    Reads 440,805
  • WpVote
    Votes 33,679
  • WpPart
    Parts 64
Copyright © 2025. All rights reserved. Aisha Aminu Babangida has spent her life searching for a passion she can truly call her own. Growing up in a household that stifled her choices, she never had the freedom to explore what she loved. Worse, relentless body shaming from her stepmother and those around her left her feeling trapped in her own skin. "You're too skinny!" "Do you even eat at all? "I swear you gained weight yesterday, but today you look..." And her personal favorite from her future husband. "...all bones." People claimed to envy her body, but Aisha knew better. What was there to be jealous of? Struggling with an eating disorder, anxiety and depression, she makes a bold decision; to take control of her life by joining the gym. Her weight gain journey was anything but easy, but she is determined to rewrite her own story. Khalid Muhammad Bugaje has only ever had one goal; to live up to his father's legacy. Raised on stories of power, discipline, and honor, he knew from a young age that failure was not an option. As the son of a highly respected General, expectations weighed on him heavier than any armor. But when his father suggests that he marry a woman he cannot stand, Khalid finds himself in a battle unlike any other. One that has nothing to do with war and everything to do with the heart. And for the first time in his life, he loses.
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 287,411
  • WpVote
    Votes 21,737
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 74,031
  • WpVote
    Votes 3,140
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
SERENDIPITY OF LOVE ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 111,220
  • WpVote
    Votes 7,747
  • WpPart
    Parts 16
When love speaks, when love yearns for attention, when it crushes and intends to erupt out of the beholder's heart; Nothing could stop it, it looks onto nothing. Status seems just a name to it, age seems just a number. It knows no bound, it knows no difference. She was just a poor lady, from a wrecked background. He was a pompous guy, from an affluent background. She needed money for her WAEC examination. He needed a maid, to take care of his house. He hired her. She started working in his house. Destiny unleashed a predicament between them. It bounds them hitched. ____ What would it be? What has destiny unleashed upon their lives? It would be a love, heartbreak, and romantic roller coster ride. #Ayshatou.
MIJINA NE! ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 108,383
  • WpVote
    Votes 6,673
  • WpPart
    Parts 27
Ashe dama ana mutuwa a dawo? Ashe dama in mutum ya mutu, aka binne shi a kasa zaka iya ganinshi a rayuwarka? Kodai idonta ke mata gizo? Ko kuwa ta haukace ne? Aa, kila kuma kuncin da rayuwarta take ciki shine take ganin mutanen daya kamata ace tana tare dasu? Amma tabbas mijinta ne, shine. Ta tabbata shi din ne. Ga murmushin shi nan, dariyar shi, yanayin yadda yake tafiya. Wallahi shine! Shin mijin nata ne ko kuwa? Da gaske shi din take gani ko kuwa? Amma ba'a mutuwa a dawo. Saidai a yanayin yanda rayuwarta take juyata, takan iya cewa ita a nata fannin rayuwar, kila mutum yakan mutu sai ya dawo. Mijinta ne, kome zasuce bazata taba yarda dasu ba. Aisha Malumfashi.