ZainabSalihu6's Reading List
56 stories
Farin cikina by Hadwaz
Hadwaz
  • WpView
    Reads 8,866
  • WpVote
    Votes 324
  • WpPart
    Parts 1
It's a story of a teen love,secondary school students fall for each other.
Tagwaye (Identical twins)  by Basma_Bashir
Basma_Bashir
  • WpView
    Reads 137,917
  • WpVote
    Votes 7,481
  • WpPart
    Parts 45
Complicated🤐🤐🤐 Find out👇👇👇
ZABIN RAI by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 125,695
  • WpVote
    Votes 16,228
  • WpPart
    Parts 50
Choice of Life, or Destiny? The link between the soul and the heart. True love, a heart breaking story.
RUWAN ZUMA (completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 39,136
  • WpVote
    Votes 2,690
  • WpPart
    Parts 24
Shin wani irin kallo kake yiwa masoya biyu wad'anda akwai tazarar shekaru tsakaninsu, musamman ma in aka ce Macen ta fi Namijin yawan shekaru? Tayi wuff dashi, ko Tsoho yayi wuff da yarinya. To ga labarin wani matashin saurayi mai farin jinin 'yan mata amma shi hankalinsa kwata-kwata ba ya kansu dalilin tun asalin fari Aliyu Haydar yafi son auren mace wacce ta girmeshi da yawan shekaru. Ana haka ne kuma ya had'u da Laila Kashim wacce ta dace da duk tsari na matar aurensa. A yanzu kuma da mutanen duniya suke kyama game da kushe irin wannan tarayya shin Aliyu Haydar da Laila zasu cika burinsu ko dai zasu iya hak'uri da juna don gujewa zagin duniya a kan tarayyar da Allah ya halatta? Soyayya... RUWAN ZUMA
WATA KISSAR (Sai Mata)  by Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    Reads 35,200
  • WpVote
    Votes 1,929
  • WpPart
    Parts 31
Labarin soyayya wanda zesa ma'abota karatu nishaɗi, labarin wata yarinya da ta jarumtar nunawa namiji tana sonshi, kuma ta jajirce gurin zama da shi dukda ƙalubale da kuma izzarsa da taurin kai amma tai amfani da salo da kissa gurin janyo hankalin sa kar abaku labari ku biyoni dan jin yadda zata kaya
ZAFIN HAWAYENA(COMPLETE)✅ by SaNaz_deeyah
SaNaz_deeyah
  • WpView
    Reads 26,491
  • WpVote
    Votes 2,349
  • WpPart
    Parts 49
"A ganinka wannan shine adalcin da zakayi min, matsayina na matarka amma idan zakayi kwanciyar aure dani sai dai kayi min fyaɗe, wannan wace irin azabtarwa ce, ni ba zan taɓa hanaka haƙƙin ka na aure ba, amma muguntar da kake min ta isa haka, likita ya tabbatar min da cewa gabana yana gab da ruɓewa. Zayyan ka tausaya min ka riƙa sassauta min, ina son in ɗanɗana daɗin soyayya kafin in mutu." Labarin Amatul-ahad wadda ta taso cikin maraicin uwa, kuma tayi auren jeka nayi ka, wanda ta gwammace gara zaman gidan ubanta akan gidan mijinta, labarine daya faru a gaske, labarine mai cike da ɗumbin darussa musamma ga wanda basu yawaita ambaton Allah a lamarunsu.
MADUBIN GOBE by phartyBB
phartyBB
  • WpView
    Reads 85,871
  • WpVote
    Votes 8,546
  • WpPart
    Parts 63
Duniyar Nuratu cike take da duhun da ta mamaye. Rayuwarta tafe take cikin damuwa da ƙaddarar da ta tsinci kanta. Ko yaushe za ta samu haske cikin duniyarta da rayuwarta? Waye gwanin da zai haskaka mata? Yaya Al-ameen? Col.Ahmad? Dr Awwab ko Mufid? 19/11/2020 #8 in love, most impressive ranking🥇 #1 in thriller story #3 in hausa Novels 03/05/2023 #1 in Africa most impressive ranking🥇 #3 in Muslim #11 destiny My new Book GOBE DA NISA Ya fara sauƙa a ArewaBook da Wattpad, da WhatsApp. 07037487278 chat me.
'Ya Mace (Completed)✅ by Meenarlee
Meenarlee
  • WpView
    Reads 157,016
  • WpVote
    Votes 14,601
  • WpPart
    Parts 42
Love story 💞 heart touching 😞 and very emotional 😟☺️ read to find out more.......... On 'YA MACE NOT EDITED ⚠️
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 69,317
  • WpVote
    Votes 3,091
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.