Hausa_Novels_wattpad_Il
15 stories
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 907,307
  • WpVote
    Votes 71,701
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
KUNDIN HASKE💡 by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 302,640
  • WpVote
    Votes 23,823
  • WpPart
    Parts 160
Hannu da yawa...... 🤝🏻🤝🏻🤝🏻
ABADAN by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 158,777
  • WpVote
    Votes 6,907
  • WpPart
    Parts 23
is all about destiny again
💫🌼FatimaBintuZarah (Binafa)🌼💫 by khaair
khaair
  • WpView
    Reads 181,623
  • WpVote
    Votes 8,993
  • WpPart
    Parts 49
Fatima is the only child to her parents, who grew up with so much love around her, until her father took a second wife. She embarked on the journey of life like every human. Amidst her journey, came Aliyu and Mubarak, twins who would die for her, and Kabir on the other hand who loved her as much. She found herself in a love triangle, family feud, betrayal, health issues and life fight back. Will she live happily ever after? Warning⚠: This story contains mature themes and sexual contents.
Mak'otan juna by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 206,279
  • WpVote
    Votes 16,358
  • WpPart
    Parts 40
labarin rayuwar Auren mutane biyu dake zaune a gidan haya inda Allah ya jarrabci d'aya da rashin Mace tagari d'ayar kuma Allah ya jarrabceta da rashin miji nagari labari mai tab'a zuciyar makaranci Ku biyo Sadnaf Bayan Sallah insha Allahu kusha labari taku har kullum SADNAF4REAL
YA'YA NANE KO MIJINA 2018 by jawabi
jawabi
  • WpView
    Reads 111,565
  • WpVote
    Votes 7,157
  • WpPart
    Parts 46
waiyo ALLAH idan mafarki nake, kubani ruwa in wanke idon na,domin bantaba gani ko Jin yanda ya'ya ke auran kanwar saba
LOVE PREVAILS by Poshmeenah
Poshmeenah
  • WpView
    Reads 81,616
  • WpVote
    Votes 8,327
  • WpPart
    Parts 26
~~Love Prevails~~ ~~its a heart touching love story ~~click on to find out how Haisam & Majnoon were able handle all the trials they faced ~~its gonna be fun,entertaining & educative click read😘
SO SANA DI by Muazz199
Muazz199
  • WpView
    Reads 13
  • WpVote
    Votes 0
  • WpPart
    Parts 2
love and Romance
BAHAUSHIYA.....!? by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 40,123
  • WpVote
    Votes 3,362
  • WpPart
    Parts 22
'YA CE kamar kowa wadda ta taso cikin ɗabi'a da al'ada irin ta BAHAUSHE! "Me ta ke so? Me nene burinta?" Babu wanda ya taɓa tambayarta. Kalma ɗaya ce ko yaushe take hawa kanta "KE BAHAUSHIYA CE! Ko me da ke gareki zai zama irin na Hausawa ne." Tabbas Bahaushiya itace macen da ke shimfiɗar da rayuwarta dan kula da mijinta da yaranta. Itace mace guda da ke killacewa ƙarƙashin igiyar riƙon Ɗa Namiji, da ke kiran shine mafi rinjaye akanta. Sanan Kalma guda da yake nanatawa, Rayuwar 'YA MACE kamar gilashin da ke riƙe a dungulumin hannu ne, ko wani lokaci zai iya faɗuwa dan ya tarwatse ne. Idan aka ci gaba da ganinsa to zai zama shuɗaɗɗen labarin rayuwarsa. Tabbas bayan karatun allo babu buƙatar biyantar da kururuwar zamani wajan tsoma hannayenta dumu-dumu dan janta da tafiya a ƙarƙashin hasken Nasaran da ke da jajayen kunnuwa.
MATAR SADIQ by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 281,732
  • WpVote
    Votes 10,929
  • WpPart
    Parts 37
Complete story of a young girl Ummy.