ZahraAliyu2's Reading List
4 stories
MALAk♡(Completed) by Naimahtullah_sirboh
Naimahtullah_sirboh
  • WpView
    Reads 239,907
  • WpVote
    Votes 28,963
  • WpPart
    Parts 2
"do you know the meaning of your name?"her father asked "yes,you told me.....an angel"she replied "you are my and your mother's angel"he said with a proud smile. She went on a journey that led her to her FOREVER
HATE TO LOVE HIM (Undergoing Editing)  by zeehijabi1234
zeehijabi1234
  • WpView
    Reads 215,277
  • WpVote
    Votes 2,413
  • WpPart
    Parts 10
An English Hausa novel. Aisha, a girl with dreams and ambition. She wants to further her education and become an independent woman. But what will she do when her father wants her to get married. She prays He swears The masjid is her best place The bar is his best place This is also a story between two different people. Will they accept each other. Find out in this story. No rude comment and English is not my first language. And not edited guy's so read at your own risk. Formally known as Aisha (indo)
Hayrah by nafisatuu
nafisatuu
  • WpView
    Reads 181,009
  • WpVote
    Votes 19,214
  • WpPart
    Parts 25
(#32 in spiritual🔥 on 31-01-2018) EDITING. My name is Hayrah Adil. I'm 24 years old and blessed with an adorable baby girl Maya. I've been married to my husband, Abdul-jabbar Marwan for the past four years now and I've never been happier. He treats me like a queen. He made me to forget the bad and tough times I experienced before. He's my knight in shining armor. He's the love of my life. Jabbar really did a lot for me. I came from a poor family. I'm an orphan. My fathered died when I was 15. He left me with only my mom and small brother zayd. Jabbar lost his father too, five years ago. I met Jabbar at the company he worked when I was doing my NYSC program. He kept Chasing me around. Buying food stuff for us. That time I hated him. Overnight Allah changed my feelings towards Jabbar. I love Jabbar so much, not because of his money but for the sake of Allah. His mom and his two junior sisters hate my sight. They hate me with all their hearts. They think I'm here because of his money. I always try my best to impress his mom but she never seem to care. "A poor and filthy brat like you shouldn't be anywhere close to my son" that's what his mom says all the time. She hates me with all her life. That's why she's planning on ruining my marriage with Jabbar. And Insha Allah it will never happen.
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 277,902
  • WpVote
    Votes 21,590
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?