Queen
150 stories
AUREN FARI.... by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 40,559
  • WpVote
    Votes 2,892
  • WpPart
    Parts 40
wayace miki ana bawa namiji dama?babu abinda yake canja namiji sai ikon allah idan kince zaki iya canja Abdallah to kin yaudari kanki mazaasu hali irin na Abdallah wadanda basu da lokacin matansu saina aikinsu daban suke basa taba canjawa don haka ki saki jikinki a matsayina na yar uwarki aminiyarki inada hanyar da zakibi kisamu farin ciki ba dole saida soyayyar abdallah ba domin idan kikace zaki koyi tarairayar miji tou kin sa kanki a hanyar wahala baa taba tarairayar miji...namiji baayi masa gwaninta.....SABON SALO MAI CIKE SA DARUSSA MAI DAUKE DA TSANTSAR CIN AMANA....MAI DAUKE DA SALO NA SOYAYYA
SOYAYYA KO SHA'AWA by jami1020
jami1020
  • WpView
    Reads 162,349
  • WpVote
    Votes 5,399
  • WpPart
    Parts 60
labarine da ya kunshi rikitacciyar soyayya da ramuwa,Wanda masoyan suna son juna Amman sun kasa gasganta haka Wanda har suka kusa su rasa juna hmmmm me zai faruuuu
YA JI TA MATA by miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Reads 89,016
  • WpVote
    Votes 8,201
  • WpPart
    Parts 63
Wannan labari me suna YA JI TA MATA shine littafina na uku.... Labarin wani saurayi ne Wanda bashida aiki sai zina, a cewar sa ba laifinsa bane Allah ne yayi sa hariji. Toh hakan ne yasa iyayen sa suka rufe ido sai yayi aure amma fa an gudu ba'a tsira ba domin kuwa babu wacce take iya zaman sati biyu dashi tsanani kwana 10 sai su gudu. Toh fa an Sami matsala domin reshe ta juye da mujiya inda Allah ya hadosa da Wanda ta fisa jaraba toh yanzu kuma shi ke gudu. Wai ya za'a kwashe ne a lokacin da iyayen sa sukace bai isa ya saketa ba kamar yadda ya dafa kur'ani cewa bazai saketa ba? KU BIYONI CIKIN WANNAN LABARI NAWA DAN JIN YADDA ZA'A KAYA. SAURAN LABARAI NA: 1.KURUCIYAR MINAL 2. YARINYAR CE TAYI MIN FYADE AND NOW 3. YAJI TA MATA.
DUBAI by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 69,829
  • WpVote
    Votes 768
  • WpPart
    Parts 15
labarin wani uba da yayansa wanda ya zabi ya mayar da yayansa mata hannun jarinsa ya turasu qasashen duniya suke nemo masa kudi, shidai burinsa kawai su kawo masa kudi bai damu da hanyar da sukebi suke samu ba.
ASHE KECE??  by 13deeja
13deeja
  • WpView
    Reads 60,641
  • WpVote
    Votes 2,506
  • WpPart
    Parts 44
A romantic story
NANNY  by AishaAltoAlto
AishaAltoAlto
  • WpView
    Reads 26,477
  • WpVote
    Votes 2,134
  • WpPart
    Parts 24
MARAINIYA CE BATA DA UBA... SAI UWA SUN TASO CIKIN WAHALAR RAYUWA... KWATSAM TA TSINCI KANTA A GIDAN WANDA TAKE KALLONSHI A MATSAYIN UBA A MATSAYIN NANNY... YA ZAMA GATANTA GABA DA BAYA.. RANA TSAKA YA ZAME MATA BAƘIN ƘADDARARTA..
HAJIYA GWALE...  by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 387,707
  • WpVote
    Votes 1,568
  • WpPart
    Parts 23
Hajiyoyi masu baje hajarsu, Ni shaɗi holewa jin daɗin rayuwa tsuma zuciya da gangan jikin me karatu duk yana cikin Hajiya gwale.... ku ni shaɗan tu...
LOVE SEX by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 281,653
  • WpVote
    Votes 1,345
  • WpPart
    Parts 25
shiga cikin littafin domin jin abinda labarin ya kunsa..
ALKAWARIN MU by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 2,025
  • WpVote
    Votes 15
  • WpPart
    Parts 1
Labari mai cik'e da Zazzafar Soyayya tausayi Romacing nadama tare da darasin ,rayuwa
ZEE 'YAR BARIKI by Eedreesfateemarh
Eedreesfateemarh
  • WpView
    Reads 21,830
  • WpVote
    Votes 279
  • WpPart
    Parts 6
this is a story about a girl who's leave with out parent,batada wani sana'a se karuwanci,she leave with one guy Called joeboy,suna zauna ne kuma rayuwar ma'aurata kawai sukeyi dashi............ sede wanda yakaranta.