deezahhhh's Reading List
2 stories
Noorul-Ayn by salmahlawan
salmahlawan
  • WpView
    Reads 201,263
  • WpVote
    Votes 23,942
  • WpPart
    Parts 55
#20 Spritual (29/12/2020) #2 Fulani (28/12/2020) #1 Hausa (11/12/2021) A girl that haphazardly steps into a mans life and tries to steer him out of his bad ways... In a small village in Adamawa, lived Noor. A beautiful 16 year old fulani girl, timid but outspoken, shy but brave, mellow but dynamic. Her father died when she was very young, leaving two wives and four children behind. Her aunt; her father's immediate younger sister, whose conduct was reprehensible, vowed to make her life a living hell, and she did; or atleast she tried. With the nature of her mother's small business, they find it hard to survive in that small village. Fed up by enemies, haters, criticisers, bad mouthers, her mom decided to move to the city. Nabeel; the son of a rich business tycoon. Rich, hot, arrogant, menacing, don't forget how much of a spoilt brat he is. When these two souls clashes, is it true that opposites attracts?. Follow them in thier journey as drama unfolds, secrets unravel, truth and lies are revealed and emotions are discovered. True, you can't completely change a soul, all you can do is try and remind them, and then pray that Allah SWT will change their heart... That's why Noor is trying, the light of his eyes
GADAR ZARE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 401,647
  • WpVote
    Votes 19,018
  • WpPart
    Parts 85
A firgice ya mik'e daga inda yake zaune, yana kallon sauran abokanan nasa fuska cike da hawaye idonsa yayi ja sosai Buga kansa ya fara yi ajikin bango yana ihu yana cewa " sun kashe min kowa bani da kowa yanzu, zaman dirshan yayi a k'asa, yana ihu yana yarfa hannunsa, zumbur ya mik'e ya nufi fridge ya d'auko robar ruwa ya bulbulawa kansa "Akan ido na suka k'one gidan mu, mahaifiya ta, mahaifi na, k'anne na duk suka mutu akan kunne na ina jiyo ihun su *************** "Cikin waye wannan a jikin ki? uban waye yayi miki ciki? bazaki fad'a ba saina kashe ki, wayyo na shiga uku duk irin tarbiyyar dana baki abinda zaki saka man dashi kenan, cikin kuka tace " wallahi Aunty ban sani ba, idan za'a kashe ni ban san wanda yayi min cikin nan ba, nima ganin shi kawai nayi ajiki na, tafiya tayi ta bud'e durowa ta d'auko Qur'an ta d'ora akan ta tace " na rantse da wanda raina ke hannunsa bansan wanda yayi min ciki nan ba. Kanta tayo gadan-gadan tana nizaki rainawa hankali, ta shak'e ta idonta suka kakkafe ************** A cikin gidan yarin yake ihu yana kuka yace " sunci Amana ta, sunyi min butulci, na yarda dasu amma sun ci min amana sun had'a min GADAR ZARE Amintattu nane suka yi silar zuwa na gidan yarin, sun raba ni da kowa nawa sun raba ni farin cikina,cikin matsanancin kuka yace " wallahi koda zan rasa komai na rayuwata bazan kyale su ba. Sun mun sharri, sun had'a man makirci da GADAR ZARE ************* "Koken a cikin kayana kuma, kafin ya k'ara sa maganar dubbun police sun kewaye shi da bindugogi, Ana cikin haka wayarsa ta fara ringing, dakyar ya samu ikon d'agawa, ji yayi muryarsa ta tintsere da dariya yace " nine, d'an uwanka, kaga yadda nayi wasa da hankalinka ko, na nuna maka halin 'yan Adam Cikin rawar murya yace " mai yasa kaci amanata? " saboda ina santa, ita rayuwa tace kuma mallakina , Wani irin mahaucin ihu ya saki tare da buga wayar da k'asa .