HabeebarYunus's Reading List
154 stories
WANNAN CE QADDARARMU EPISODE 1 by hauesh
hauesh
  • WpView
    Reads 125,704
  • WpVote
    Votes 8,738
  • WpPart
    Parts 70
Wannan ce qaddararmu labari ne daya faru a gaske ,sannan labari ne dake tattare da nishadartawa fadakarwa ilimantarwa, uwa uba yarda da kaddamar da ta fadawa mutun, sannan yana tattare da tsaftacciyar soyayya ...
BABBAN GIDA complete  by Seemaluv
Seemaluv
  • WpView
    Reads 304,434
  • WpVote
    Votes 11,050
  • WpPart
    Parts 47
LOVE STORY
DEEDAT by rashmarrka
rashmarrka
  • WpView
    Reads 136,366
  • WpVote
    Votes 7,211
  • WpPart
    Parts 58
Labarin wata yarinya ce wacce yan uwan baban ta suka tsane ta akan kyanta suke tunani ko aljanace hakan zaisa sudawo kano da zama matashi mai jin kai dagirman kai abokanan sa suna kiransa below eyes sojane baya daukar wasa mace bata gabansa kwatsam yaje kano meeting haduwarsu tafarko da sa imah bata ganiba tazuba masa ice cream koyaya zata kaya kubiyoni Domin jin yanda zata kaya
RASHIN DACE by HafsatMohdArabi
HafsatMohdArabi
  • WpView
    Reads 195,315
  • WpVote
    Votes 10,619
  • WpPart
    Parts 70
wani ihu sukaji da alama ta can baya ne da sauri suka nufi bayan, Inda suke Jin hayaniya " na duke ta kiyi wani abu akai", " Rukayya ni kike fadama kinduke ta din ni sa'arkice", Tafada tana nuna ta da hannu ita kuma sai murguda baki take tana hararta " walh Yau Zaki San wa kika taba a gidan nan" " Ina jiranki maijiddah kiyi abunda Zaki iya" " toshikenan" ludayin dake hannunta ta jefa ma Rukayya inda akayi narasa ya sauka kan goshin me gidan nasu, " innalillahi Wa'inna illaihir raji'un" baba me gadi Yafada inda su duka suka maida kallonsu zuwa garesu, Yayinda hankulansu ya tashi su duka inda Maijiddah tayi kan yarta da bakinta ke zubar jini, Wacce tun tuni basu bi takanta ba Rukayya kuwa da sauri tadau Yasmin dake kasa Tana kuka yar da bata wuce 1yr ba, Tayi nata part din nan suka bar Abdulhameed tsaye inda shima me gadi ganin yanayin me gidan nasa yasa yakoma gun aikinsa........
FURUCI NA NE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 55,171
  • WpVote
    Votes 3,770
  • WpPart
    Parts 37
"Baba meyasa kazama boka bokanci fa haramun ne kuma k'arya ne shirka ne Allah baya yafewa mushirki..... "ke Izza ki kiyayeni idan kika nemi d'agamin hankali abin bazai miki kyau ba dan ni zan iyayin komai akan cikar burina na kashe Faida ma balle ke zaki kawo min maganar banza yanzu kinga wani abin da ya Dan ganci bokan ci ne atare dani na dena aikin ki kad'ai zan cigaba dayi shima idan burin mu yacika kika auri daya daga ahalin gidan nan zan bari na tuba meye Allah baya yafewa nide nasan zai yafemin". shiru tayi can ta nisa tace'' to shikenan Baba ance idan zaka sha giya shata dubu ni megaba dayan nake so Nasuru din". dariya yayi yace"shegiya Naira ba babba ba yaro ni kai na naso haka naso ace Nasara kika mallaka amma sam taurari sun nuna ba al'kairi taurarin ku basu hadu ba ba aure a tsakanin ku da Nasara shine na hakura amma ina lefin Aiban ko Agrif din'." tace'' amma Baba nafison Agrif din dan shine akusa da Nasara kaga yafi sauran sanin sirrin komai na dukiyar ". murmushi yayi yace"yanda kike so haka za ayi wa gareni inba keba".
JARRABAR RAYUWA COMPLETE✅ by SaNaz_deeyah
SaNaz_deeyah
  • WpView
    Reads 39,544
  • WpVote
    Votes 2,295
  • WpPart
    Parts 54
Sai daya gama lalata ƙanwarta sannan ya dawo da niyyar aurenta Shin zata amince ta aure shi,bayan ya san ƙanwarta a ƴa mace?. Labarin Sadiya budurwa mai ɗauke da cutar Sickler,wadda cutar ta haddasa mata jarabobi,ta kasa samun tsayayyen masoyi,tasha baƙar wahala da ita da ƙanwarta Afreen,kuma Allah ya ɗauki rayuwarsu ba tare da sunji wani daɗi na rayuwa ba,sai kuma wasu matasa guda biyu wanda suka faɗa wahalalliyar soyayya,littafin jarrabar rayuwa salo ne mai tafiya da zamanin nan namu...........ku shiga cikin labarin dan jin komai,labari ne mai taɓa zuciya.
MASIFAFFAN NAMIJI..! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 66,001
  • WpVote
    Votes 4,586
  • WpPart
    Parts 41
A mu"amalansa da kowa Sai son Barka....Kowa kuma zai iya Fadin kyakyawan Hallayarsa..Ammh ga Matarsa Hafsah bazata iya Dora komai ba...Banda Tarin Masifarsa da kuma komai tayi batayi Daidai ba...!!!
KASAR WAJE by ManuFagge
ManuFagge
  • WpView
    Reads 86,237
  • WpVote
    Votes 3,450
  • WpPart
    Parts 60
Littafin marubuciya MARYAM ABUBAKAR DATTI marubuciyar HIBBA. ayi karatu lafiya.
NABEELA(RAYUWAR AURENA)  by MissDmk
MissDmk
  • WpView
    Reads 35,271
  • WpVote
    Votes 2,269
  • WpPart
    Parts 70
Wanan Labarin Is based on True life story.. " "Labarine da ya kunshi abubuwa da dama akan Rayuwa da zamantakewa Auretaya" "Labarin Wata yarinya Yar shakara sha shida aduniya wacca ta taso a hanu kishiyoyi mamanta Alokacin da take tunani cewa wahalar ta yanke lokanci ne kuma tasan yanzu wahalar tafara.. " The thought of finding love and happiness in her matrimonial home was shattered by a faked love.." Batayi Saar Gidan Aure ba The question here ..." Is this her faith..? Why doesn't a good heart beget a good heart Why doesn't a love beget a love Why doesn't a trust beget a trust Is this her faith? How can she survive in a ocean full of sharks and Wales. Ku Biyoni Don jin yanda Labarin zata kasance Wato Labarin is going to be fun 😊💃💃💃💃💃💃
MAKAUNIYAR HANYA by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 123,445
  • WpVote
    Votes 11,779
  • WpPart
    Parts 100
labarin wata matashiyar yarinya ce budurwa! Wacce bata iya zaman Aure, a duk lokacin da ta kasance matar wani, sai ta yi sanadiyyar rasa rayuwarsa. hakan ya sanya ta zamo tamkar mujiya cikin jama a, wasu na kiran ta da mayya, wasu suce Aljana ce!. Ku biyo alkalamin Ashnur pyar dan jin gaskiyar lamarin.