aysha015's Reading List
98 stories
ZEE 'YAR BARIKI by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 22,351
  • WpVote
    Votes 89
  • WpPart
    Parts 4
Lallai kuwa wato tally duk amincin dake tsakaninki da zee seda kika san hanyar da kika bi, kika ci amanar kawarki ta hanyar mallake mata muradin ranta gaskiya Zee kinyi sakaci babba kina nan kin yarda da Tally ita kuma tana miki zagon kasa kai duniya tally kin cika butulu.
DOOM ISHAQ (satar kwana) by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 68,911
  • WpVote
    Votes 1,695
  • WpPart
    Parts 21
rayuwa me cike da qalubale, hqr juriya da jarabta wanda suka samo asali daga kyakkyawar tarbiya kada ku manta takensa kenan satar kwana hmmmn! uhmmm!! hmmmm!!! kada ku bari a baku labari wlh da abaki labari gara ki baya.😂
MATAR LAMEER by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 66,740
  • WpVote
    Votes 1,939
  • WpPart
    Parts 30
Labarin wani mutum da baya iya gamsar da iyalinsa hakan yasa suka samu damar cin amanarsa. Shin ya zata kasance a garin Rugar Sambajo Baffa Ardo zai bawa Lameer auren Jiddoh ko kuwa zaiyi sadakar da ita?
Sirrin wasu gayun by ummumaryam29
ummumaryam29
  • WpView
    Reads 16,734
  • WpVote
    Votes 575
  • WpPart
    Parts 3
It's story about greedy rich people, greedy ladies and guy with no jobs
SO KO W@H@L@L@H ? by Meemartjj
Meemartjj
  • WpView
    Reads 160,392
  • WpVote
    Votes 8,213
  • WpPart
    Parts 90
A story about family relationship.
ZYNAH by Ishamoha
Ishamoha
  • WpView
    Reads 80,362
  • WpVote
    Votes 4,732
  • WpPart
    Parts 63
Here is a story of a teenage hausa girl Zynah who happens to come from a wealthy nd peaceful family but was hated by her younger sister whom she loves a lot, nd betrayed by her bestfrnd whom she tells all of her secret, nd unknowingly fall for a guy whom she thinks is arrogant bt nonetheless does she knows he has falling for her too, wat do u think will b d out come?
ZAIN ZAYYAN by Mamanhanna2018
Mamanhanna2018
  • WpView
    Reads 77,277
  • WpVote
    Votes 4,038
  • WpPart
    Parts 78
Follow me i won't mislead you in sha Allah,with your help we will get to know what is about to happen MR ZAIN ZAYYAN, ASMA'U (HUSNA)and so on 💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕 MRS NOOR'S 💕💕💕💕💕 ZAISUS LIFE WRITTERS 💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗 STORY WRITTEN 💗💗💗💗💗💗💗 BY 💗💗💗💗💗💗💗 MRS NOOR'S NOVELS 💝💝💝💝💝💝💝💝
DAGA ALLAH NE by FatimaZois
FatimaZois
  • WpView
    Reads 43,205
  • WpVote
    Votes 2,267
  • WpPart
    Parts 45
soyayyar iyayensu ne tayi transferring xuwa kan diyansu da basu samu damar yin aure va "haidar zahra" Soyayyar da haidar ke mah zahra ita Sanya yake ganinta tun a mafarki kafin mah a haifeta alhalin kasar su mah ba daya bace
NI DA ANAM by Queen2Mermue
Queen2Mermue
  • WpView
    Reads 76,021
  • WpVote
    Votes 3,052
  • WpPart
    Parts 37
well ! ba soyayya kaɗai bace akwai tarin darasi da manufa aciki.
JARRABAR RAYUWA COMPLETE✅ by SaNaz_deeyah
SaNaz_deeyah
  • WpView
    Reads 39,537
  • WpVote
    Votes 2,295
  • WpPart
    Parts 54
Sai daya gama lalata ƙanwarta sannan ya dawo da niyyar aurenta Shin zata amince ta aure shi,bayan ya san ƙanwarta a ƴa mace?. Labarin Sadiya budurwa mai ɗauke da cutar Sickler,wadda cutar ta haddasa mata jarabobi,ta kasa samun tsayayyen masoyi,tasha baƙar wahala da ita da ƙanwarta Afreen,kuma Allah ya ɗauki rayuwarsu ba tare da sunji wani daɗi na rayuwa ba,sai kuma wasu matasa guda biyu wanda suka faɗa wahalalliyar soyayya,littafin jarrabar rayuwa salo ne mai tafiya da zamanin nan namu...........ku shiga cikin labarin dan jin komai,labari ne mai taɓa zuciya.