hausanovels only
12 stories
AL'ADUN WASU (Complete) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 225,203
  • WpVote
    Votes 16,168
  • WpPart
    Parts 45
Bahaushen mutum yana da kyawawan dabi'u wadanda addinin Musulunci da al'adunmu su ka koyar damu. Sai dai zamani yazo da wani salo, mun wayi gari bamu da abin koyi da tinkaho sai AL'ADUN WASU. Shin hakan hanya ce mai bullewa???
Khadija by hijja11
hijja11
  • WpView
    Reads 2,480
  • WpVote
    Votes 101
  • WpPart
    Parts 3
Fitowa tayi daga daki tana sakowa daga saman bene a hankali take tafiya sabida takalmin kafan ta nada dan santsi, wayan ta take dubawa tana murmushi cikin ta ta shafa tana cewa kamar ba 6 months ba cikin yayi kato ko yan biyu zan haifane, ji tayi santsi ya kwashe ta sauri tayi ta kike hannun matattakalan benan kanta daidai ta tsayuwan ta taji an han kado ta tabaya hantsilawa tayi takan cikin ta fado takuma gangarowa ta jiya takuma kifewa ta cikin hantsilawa tayi ta fado ta kanta, Ta dauki dan mintina bata motsa ba tana kwance anan hannun ta na dama ta fara motsawa ji tayi kaman an sa guduma ana buga hannu ji tayi ma gaba baya jikin ta ana kwankwatsa shi, cikin ta dataji yana wani irin juyawa, jinin daya zibo a idon ta daga goshin ta yasa ta kasa kude idon ta da kyar ta iya bude su dishi dishi take gani gashi ta kasa magana sabida a zaban da takeji rufe idon tayi ta kuma budewa kokari take taga ta daga koda hannun tane takasa da kyar ta iya jan hannun ta ta rike cikin ta. Daga nesa takeji ana cewa yima za ki goge man ki dauke takalmin kar agani Dagewa tayi iya karfin ta tana kiran habib, mama amma maryan yaki fitowa hannun data rike cikin ta daga shi tayi da kyar san nan ta dafa shi dagawa tayi zata juwa taji cikin ta ya murda kafan ta yayi kara Waiiiyooo Allah tace wani irin zafi taji daga kan ta har kafafuwan ta kasa juyawan tayi cikin ta kaman ana caccaka mata wuka jiyawa yake yana kullewa sabida azaban da take ji, Kantane ya fara jiyawa duhu ne ya rufa mata idon, sunan ta taji ana kira Kha..di..ja...Khadija............ kha...... kan ta kuma kokarin budewa ta suma.
❤❤❤SALLAMAR SO❤❤❤ by maman-hanna
maman-hanna
  • WpView
    Reads 32,434
  • WpVote
    Votes 1,193
  • WpPart
    Parts 29
Labari ne akan matasa mata biyu, yar' masu gida da kuma yar' masu aiki, Amma dai kubiyoni musha labari dan sanin menene yake shirin faruwa, maman hanna taku ce kuma nawa ne 😍😍😍😍😍😍
YAR GIDAN YADDIKO🧕 by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 286,545
  • WpVote
    Votes 24,357
  • WpPart
    Parts 46
Find it......
🍒🌺NATSANE SHI🌺🍒 by asmasanee
asmasanee
  • WpView
    Reads 578,827
  • WpVote
    Votes 39,697
  • WpPart
    Parts 93
Dan iska ne Tantiri ne ,mawaki ne da yayi fice afadin duniya,yana karatu a abroad,dan iska ne na karshe amma yasan da wa yake iskancin nasa,baya son hayani miskiline na karshe,wannan halin koh nace rayuwar tasa yasa yan mata masu takama da mulki saurata ,dukiya soke mugun fadawa kan tarkon sa,koh diyar wace ke koh me kike takama dashi yana iya wulakan ta ki,bakomi yake takama dashi ba sai kyau ,kuddi,ilimi da haiba,ya fito daga daya daga cikin masu kuddi Maiduguri wato MAITAMA FAMILY Zan iya yi yafada mata yana kashe mata ijiya daya dasauri ta saka tafin hannu ta da yaji xane lalle ja da baki ta rufe fuskar ta hade da gyada masa alamar yayi😝....komi nene wannan xaiyi oho😂fans..mu hade ciki don jin ya xata kaya. ROMANTIC ND HATRED LOVE😍😍
AURE NAKESO 💔💔💔💔💔 by maman-hanna
maman-hanna
  • WpView
    Reads 68,732
  • WpVote
    Votes 3,207
  • WpPart
    Parts 60
Matasa ne mata uku, masu kudi, masu kyau, komai sukeso na duniya Allah ya basu but they are looking for true love, let's see how it gonna roles💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞shin zasu samu koya?
KAINE MURADINA by bkynigeria
bkynigeria
  • WpView
    Reads 7,239
  • WpVote
    Votes 173
  • WpPart
    Parts 3
#KAINE MURADINA. Labarine akan wasu masoya guda biyu wayanda soyayya ta rusa dasu a sanadiyar rayuwar makaranta. Habeeb Saurayi matashi, yanada kannai guda ukku, wato Ihsan, Nusaiba, dakuma Affan. A bangare daya kuwa, Elizabeth Joshua matashiya ce yar kabilar ibo dake karatu a Jami'ar Bayero Kano. A sashen karatun ta kuwa duk tafiyar su daya da Habeeb, duk dacewa akwai babbancin kabila da kuma addini a tsakanin su. Daga Karshe soyayya ta shiga a tsakaninsu, ko ya zata kasance?
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 908,526
  • WpVote
    Votes 71,724
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
MATAR SADIQ by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 281,814
  • WpVote
    Votes 10,930
  • WpPart
    Parts 37
Complete story of a young girl Ummy.
AUREN DOLE sabon Salo by RaqiyaMuhammad
RaqiyaMuhammad
  • WpView
    Reads 136,562
  • WpVote
    Votes 7,335
  • WpPart
    Parts 40
labari ne me ban tausayi dakuma nuna cewa duk abinda Allah ya tsara ma mutun sai yafaru