Salmah
151 stories
KWARKWARAR SARKI MATAR YARIMA CE by miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Reads 48,436
  • WpVote
    Votes 5,568
  • WpPart
    Parts 56
ASSALAM ALAIKUM! NAGODE SOSAI DA KUKA DUBA WANNAN LABARI FATAN ZAKU ILMANTU .WANNAN SHINE LITTAFI NA NA 4. LABARIN NAN MAI SUNA "KWARKWARAR SARKI MATAR YARIMA CE" YARIMAN MA ME JIRAN GADO. TABBAS DA ANJI WANNAN ANSAN BA KARAMIN MAGANA BANE DAN KUWA SARKI YACE A KASHE YARIMA.. TA YAYA ZA'AYI UBA DA DA SU KASANCE DA MACE GUDA A LOKACI GUDA ? SHIN RASHIN SANI NE KO DE YARIMA NE YA CI AMANAR SARKI? KO DE SARKIN NE YACI AMANAN YARIMA? YA ABUN YAKE NE KUMA YA ZA'A FANJE? DAN KUWA DE WANNAN MATAR TANA DAUKE DA JUNA BIYU. NA SARKI NE KO NA YARIMA? DA NE KO JIKA KO KUWA KANI NE? SHIN ZA'A KASHE YARIMAN KO KUWA ZAI SHA DA KAFAR BAYA? WAI MA WACECE WANNAN YARINYA DA HAR TAKE HADA GURI HAKA BAIWA KO MAI YANCI? KU BIYO NI CIKIN WANNAN LABARI DAN JIN YADDA ABIN ZAI KASANCE. SAURAN LABARAI NA MASU ZAKI KAMAR ZUMA: 1. KURUCIYAR MINAL. 2.YARINYAR CE TAYI MIN FYADE . 3.YA JI TA MATA. 4. KWARKWARAR SARKI, MATAR YARIMA CE DAN ALLAH A TAIMAKA AYI FOLLOWING DINA 🥰!
SAKAMAKO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 850,222
  • WpVote
    Votes 44,321
  • WpPart
    Parts 48
Ya zatayi da Yarinyar da bata kai ta goge mata takalmi ba amma ta kwace mata miji?...... #Suhan #captain majeed # Zarah
GIDAN ABDALLAH by MomynMusaddiq95
MomynMusaddiq95
  • WpView
    Reads 2,118
  • WpVote
    Votes 207
  • WpPart
    Parts 11
labari ne akan GIDAN ABDALLAH Wanda yake bashi da wani aiki sai ta auran mata ya saka wanda mahaifiyar sa ce take bashi duk wani goyon baya akan haka! Toh ya kuke ganin abin zai kasance? ku biyoni domin jin yanda chakwakiyar GIDAN ABDALLAH zata kasance.!!!!
💝KARUWA CE💝 by habiebahlurv
habiebahlurv
  • WpView
    Reads 101,313
  • WpVote
    Votes 3,938
  • WpPart
    Parts 26
takowa tafarayi cike da kissa tazauna bakin bed din. A hankali faruq yabude idon yatsurama boos dinta dake cike fam ido, hannunsa yakai a hankali yana shafawa tare da lumshe ido. "Baby boos dinki lamshe.....gasu manya..." Murmushi tayi takara matso kusa dashi , rungumeta yayi yana aika mata sakonni yayinda itama ke mayar mishi. Sosea suka rikice dukansu faruq sai sumbatu yake....yayin zubaida tazage sai kukan dadi take, don faruq yaiya sarrafa mace. Ballemata bra dinta yayi, boos dinta suka bayyna . jin saukar boos dinta ajikinshine yasa yakara rikicewa sosea yake tsotsarsu kamar zai cinye su. Zubaida dukta rikice jira kawai take yashigeta, sunfi 40mins ahaka kafin ya afka mata saida yay30mins kana yafi to...kowannemsu numfashi yake fitarwa , sosea yarungumeta ajikinshi. "Baby na nayi missing dinki sosea wllh, yau sati biyu rabona da ke ...nayi missing din sweet HQ naki." Murmushi tai "me too baby..." Wanka sukayi suka sirya , kamar ko yaushe tamaida katon hijab dinta da nikab da safa.
GIDAN AURENMU AYAU by humayrahshuwah
humayrahshuwah
  • WpView
    Reads 21,691
  • WpVote
    Votes 552
  • WpPart
    Parts 5
Assalamualaikum. wannan ba labari ba ne. zan fara wannan rubutu ne kawai don fadakar da matan aure yammata masu niyyar shiga ga me da auren da ma yadda zatayi da sauri tun a waje. Bugu da kari ana iya neman sharawa ta akan, abn da ya shige ma mutum duhu insha Allahu zanyi iya bakin kokarina gurin ba da shawara da sauransu. Allah yasa wannan shiri ya samu karbuwa ya kuma sa mu fara a sa'a ameen. HUMAYRAH SHUWAH CE
MATATA TA BIYU by Walida_waziri
Walida_waziri
  • WpView
    Reads 15,189
  • WpVote
    Votes 957
  • WpPart
    Parts 18
*MATATA TA BIYU LITTAFINE WANDA YA KUNSHI KISHI, CHIN AMANA, WULA KANCI, MUGUNTA, RASHIN GODIYAR ALLAH, BUTULCI, IKON ALLAH, ISHARA, DAKUMA TSANANIN SOYAYYA DOMIN ALLAH,...*
MATSALARMU A YAU!  by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 65,279
  • WpVote
    Votes 7,370
  • WpPart
    Parts 38
MATSALARMU A YAU! Ammin su'ad Nadia kyakykyawar, matashiyar budurwa ce wadda tarbiya, addini da Boko suka ratsa ta, mafarkin ko wanne namiji Sede Nadia Nada matsala kwaya daya tak shi ne rashin uba! Wanne irin rashin ubane? Mutuwa yayi? Kokuwa bata yayi? Ko akasin haka? Wanne kalubale Nadiya zata fuskanta a Rayuwarta? meye ne cikin labarin nan? Ku biyoni ni shatuuu don jin Wacce matsala ce wannan! The writer of MUQQADARI NE ...ME RABO KA DAUKA GIDAJEN MU Always AMMIN SU'AD
Ki Yadda Dani Kishiya ko Baiwa return by RealEesha
RealEesha
  • WpView
    Reads 3,248
  • WpVote
    Votes 114
  • WpPart
    Parts 6
Kubiyo ni donjin ya zata kaya acikin Ki yadda dani cigaban kishiya ko Baiwa
UWARGIDAN BAHAUSHE by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 76,706
  • WpVote
    Votes 11,163
  • WpPart
    Parts 66
A story of Safiyya and Usman
GIMBIYA SA'ADIYYA (Aljana Ko Fatalwa?) by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 160,532
  • WpVote
    Votes 19,531
  • WpPart
    Parts 55
Haka rayuwarta ta kasance tsawon lokaci a cikin kwalbar sihiri. sai dai kuma a lokaci guda BOKA FARTSI ya yi watsi da alkawarinsa da KURSIYYA, ya fiddo ta tare da umurtar ta kan cewa ta ci gaba da bibiyar rayuwar KURSIYYA domin ta kwato wa kanta da kuma shi kanshi fansa. Ko wace ce wannan Kursiyyar? Wace ce wannan daga cikin kwalba? Wace irin fansa ce za ta kwatar wa kanta da boka FARTSI? Ku biyo ni a cikin labarin GIMBIYA SA'ADIYYA don jin bayanai game da abubuwa da dama.