DIJANGALA__1_'s Reading List
12 stories
SIRRIN MU by nimcyluv
nimcyluv
  • WpView
    Reads 11,730
  • WpVote
    Votes 286
  • WpPart
    Parts 12
_Duniya makaranta a lokacin da wasu suke shiganta a lokacin ne wasu ke barinta,wasu na zuwa Duniya wasu kuma na barin Duniya, Rayuwa kamar shafin littafi ce,baka sanin abinda yake bangwan baya dole saika buɗe shafin gaba,muna zuwa Duniya ne ba tare da sanin abinda ke cikinta ba,wasu na zuwa a makance, wasu a kurmance,wasu kuma babu ido,kunan jin magana,uwa uba wasu basa zuwa da ƙafar takawa_ _Nakasa bata taɓa zama kasawa,haka kuma ƙaddarar data mai dashi nakashasshen zata iya sauya, kullum cikin zullumi yake, shin tayaya ne rayuwa zata kasance masa? tayaya yana nakashasshen zai iya mulkan dubban jama'a? Cikin ana tsangwamarsa bare ace ya zama shugaba,yaya jama'ar gari zasu ɗauke sa?tayaya zai gabatar da mulkin bayan Allah ya taushe ta hanyarsa rasa wani ɓangare na jikinsa?_ _Zuciya nada abubuwan ban mamaki,abinda kake so ita bashi take so ba,kullum yana ganin abin kamar mafarki amma yadda abin ke zamar masa a gaske shike masa mamaki,me zaiyi wanda zai samu farin ciki?me zaifi wanda zuciyarsa zata daina kewa ta daina ƙunci,duhun dake cikinta haske ya mamaye shi, FARAUTA shine abinda zuciyarsa ta yanke masa,abin mamaki shine tayaya nakashasshe zai iya zama mafarauci? Tayaya farauta zata masa maganin damuwarsa?.._ '''SHIN ZAI IYA KO A'A? YANA CIN RIBA A FARAUTAR KO A'A? KUNA TUNANIN WATA RANA NAKASAR SA ZATA IYA ZAMA RIBA GARESA?
SERENDIPITY OF LOVE ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 109,422
  • WpVote
    Votes 7,713
  • WpPart
    Parts 16
When love speaks, when love yearns for attention, when it crushes and intends to erupt out of the beholder's heart; Nothing could stop it, it looks onto nothing. Status seems just a name to it, age seems just a number. It knows no bound, it knows no difference. She was just a poor lady, from a wrecked background. He was a pompous guy, from an affluent background. She needed money for her WAEC examination. He needed a maid, to take care of his house. He hired her. She started working in his house. Destiny unleashed a predicament between them. It bounds them hitched. ____ What would it be? What has destiny unleashed upon their lives? It would be a love, heartbreak, and romantic roller coster ride. #Ayshatou.
QADDARAR RAYUWA by missab_empire
missab_empire
  • WpView
    Reads 154,193
  • WpVote
    Votes 10,102
  • WpPart
    Parts 111
Fate of the innocent,,, A very heart touching story
I WAS CREATED LIKE THIS ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 295,455
  • WpVote
    Votes 21,138
  • WpPart
    Parts 24
[#4 on Spiritual🔥🔥 On 24 September 2018] "Why is everybody avoiding me because of my voice? Was I the one that created myself? No. I was ridiculed, humiliated, harassed, all because of my voice. Why could'nt everyone understand how it hurts? Not even my mother. Why? I know you were asking my name because you want to hear the vulgar man like voice of a very beautiful lady. You want to laugh at me too. Well__My name is Hayfah Talhah Muhammad. Leave, go and laugh to your fill. But know__ I was created like this! And I believe it's a blessing in disguise. Why could'nt everyone understand? Why?" She wiped away her tears with her hijab, which were not stopping anytime from now. She left him confused, what is she going through? Is everyone making fun of her? But why? Nothing is wrong with her voice. He love her voice!. _____ The story of a very beautiful young lady, with her husky man's like voice. Will she be accepted? Will she ever find her true love? Just tail behind, as I tell you the story of Hayfah Talhah Muhammad.
BROKEN HALVES by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 8,988
  • WpVote
    Votes 865
  • WpPart
    Parts 4
BROKEN HALVES||BOOK TWO OF DOWN HEARTED. If love is the disease, she knows he would be her cure. If love is the pain, she knows he would be her ease. If love is a monster, she knows he would be an angel. If love is a vampire, she knows he would be the magic that'll make her blood forbidden. But what happens if he's the one she loves? The one she's willing to give her heart and soul to? The one who makes her dumb and she losses her senses to? To her, he is the love clone she has read in books, seen in paintings, and the glow that comes with the moon. Could she call him Love? Because love gives nothing to her but pain. She loves him, because he makes their whole hearts turn into 'Broken Halves'. Follow me on this journey of pain, heartbreak and love. Book two of Down Hearted. Ayshatou.
The Girl He Never Noticed by sweetdreamer33
sweetdreamer33
  • WpView
    Reads 228,591,411
  • WpVote
    Votes 7,017,254
  • WpPart
    Parts 93
When billionaire bad boy Eros meets shy, nerdy Jade, he doesn't recognize her from his past. Will they be able to look past their secrets and fall in love again? ****** When Jade Collins goes to work for billionaire bad boy Eros Petrakis, all she thinks she'll be doing is making his coffee...but when sparks fly, the shy Jade (who wears a disguise to mask her beauty and the secrets of her past) and the fiery, cocky Eros (who is solely focused on business and doesn't believe in the distractions of love) begin to grow closer and closer. Will Eros be able to see past her disguise to the beauty within? And will Jade be able to tame his heart -- and her own -- once the man of her dreams finally notices her? ****** Officially now a series! Watch it for free on MediaCorp's Youtube Channel- MediaCorp Drama. [[Word Count: 150,000 - 200,000]] The Girl He Never Noticed (Book 1 + 2) by Neilani Alejandrino (Sweetdreamer33) Copyright © 2015. All Rights Reserved.
ONE YEAR GAP✅ by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 208,547
  • WpVote
    Votes 8,052
  • WpPart
    Parts 13
"Daada, Maama; Did I for once told you what I want? You've always chosen what to wear for me, what I should eat, where I should go, even the environment I should stay in. Isn't that enough for you to grant my only wish?. It's okay if you don't want to, I might have been a burden on you. I'm sorry," with that, she sprinted to her room, locked it and broke into tears, ignoring their knockings. * "I think I will let you to study abroad,but only under one condition; you have to get married; for I couldn't let you there all by yourself," Daada spoke haltingly, hoping she wouldn't agree, but her answer made his hope vanished. "It's okay, Daada, who's the guy? And have you started processing my admission?" She asked, a wide grin plastered on her face, not caring about the marriage thing, she thought it was all a threat. "It's Sadeeq, Alhaji Mustapha's son. But he studies in Qatar, that means you will also study there," Daada encapsulated, his face deviod of emotion. Ihsan looked up at Daada, and wanted to bellow out the words, but they came out as a whisper "Daada..you mean Sadeeq? He's just 19 years old. How would I marry him? Who will take care of who? Uhm Daada?" She slurred, tears rolling down her cheeks. "He is. And would take good care of your health. What's there in marrying him? Isn't he a man?" Daada inquired. "There is; it's just a one year gap between us. And he isn't a man in my eyes," she reprimanded and broke into tears. _____ What would happen to Ihsan? Would she agree on studying abroad? Fighting for her health, at the same time marrying the guy she looks down onto? As she would always avow "It'sjust a one year gap." It would be a hilarious roller coaster ride. Tag along. Your's always__AYSHATOU.
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 275,701
  • WpVote
    Votes 21,579
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 68,911
  • WpVote
    Votes 3,090
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
My Other Books by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 7,025
  • WpVote
    Votes 531
  • WpPart
    Parts 28
Hello, my name is Aishatuh M. And yes, I'm your favorite author! I'm the author of 'I Was Created Like This', 'Down Hearted', and 'Serendipity Of Love' amongst others. Most of my books are on wattpad, but I have a few that aren't on wattpad, they are all on sofanovel and Novelcat. I've created this book to give my readers a sneak peak on my books that have never seen the light of wattpad! It will be a little about the book, the blurb, main characters and then three chapters! I'll be posting a link of the stories in the comment section and the links will also be found on my bio. Don't miss out on anything that has 'Aishatuh M' signed on it! I assure you, it's going to be a blockbuster! Read the books and find out! But first, take a sneak peak!!! Love, Aishatuh M❤️