SadiyaIdrisusman's Reading List
188 stories
MIJIN BAABATA by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 78,985
  • WpVote
    Votes 656
  • WpPart
    Parts 28
illar Auren mace 'Yar Boko, shakuwa wacce ta rikiɗe ta juya zuwa soyayya me Karfi tsakanin Uba da Ƴar sa, Yallaɓai Usman da Ameerah
ALKAWARIN MU by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 46,116
  • WpVote
    Votes 325
  • WpPart
    Parts 12
Labari mai cik'e da Zazzafar Soyayya tausayi Romacing nadama tare da darasin Rayuwa
MU ZUBA MUGANI(completed)  by Chuchujay
Chuchujay
  • WpView
    Reads 103,400
  • WpVote
    Votes 5,249
  • WpPart
    Parts 45
Lifehacks Romance Drunk in Love Challenges Lost Lust Hatred Regrets Ku dai biyoni I assure you'll like it insha Allah.....
MEERAL💗 (completed) Editing  by Chuchujay
Chuchujay
  • WpView
    Reads 75,596
  • WpVote
    Votes 4,072
  • WpPart
    Parts 35
She's meeral living together with her mom, and a younger sister, she's working hard to take care of her family due to her being the wall of the fam... miral oath not to let her little bear's(young sis) future to be jeopardy.. He's zayn zaid a powerful billionaire the CEO of zaid's corporation. Every woman's dream man. Rich, intelligent, handsome but he's arrogant he has no regards to human feeling's, he don't believe in love What happen when zayn meet meeral Read to find out
KALUBALENAH✔(free novel) by Chuchujay
Chuchujay
  • WpView
    Reads 9,070
  • WpVote
    Votes 424
  • WpPart
    Parts 40
KALUBALENAH A story worth reading ❤
NOT ALL GLITTERS ARE GOLD (BDKBG),✓ by Chuchujay
Chuchujay
  • WpView
    Reads 2,493
  • WpVote
    Votes 23
  • WpPart
    Parts 40
(When their world collides) Rayuwarsu tayi kamanceceniya, lokaci guda kuma komai yayi ƙokarin tabarbarewa sabida gaskiya akan al'amarin rayuwarsu, ita marainiya ce a yarda ta sani ,wadda aka tsinta a bakin hanya ,shin mai zai faru idan tasan cewa iyayenta na nan da rai sannan,wacce irin chaƙakiya za'a shiga lokacin da kishiyar mahaifiyarta da suke matukar dabi ta yi Adopting ɗinta cikin sanin ita ɗin ɗiyar wane? galibin rayuwarsa dukka cikin gidan marayu yayi ta duk da kuwa mahaifinsa nada arziƙi,'ya san Wane mahaifinsa yayin da mahaifin nasa bai san 'ya sani ba duba da 'yarda 'ya watsar da shi cikin gidan na Marayu lokacin yana da karancin shekaru,ya dawo yana biɗar ɗansa lokacin da dama ta lafiya ta gaza masa!shin da Wane ido zai kalli wannan ɗa nasa. bazaka fahimci komai ba sai ka dulmiyya cikin wannan littafi na Ba duk kyalli bane gwal... masu karatu mu kasance tare ,insha Allah abunda kuke tsammanine.
His jewel💎✔(free novel) by Chuchujay
Chuchujay
  • WpView
    Reads 9,513
  • WpVote
    Votes 900
  • WpPart
    Parts 40
You're welcome! Let's ride on the journey of these perfect lovers, Aisha & Ahmad Couples you can't resist! They got married through a pure journey of love, but who got the perfect married so far without some hacks, misunderstanding etc? Well no one and it won't start with them! He deeply love her, but he doesn't want a baby way close, She deeply love him, and she wants a baby, her baby,more especially with him,! She wasn't expecting the fuss, but gradually it comes through the face she never expected! Who'll ruin the picture? Let's face the saga😊 Okay read to find out Xoxo❤
DR SAMEER AMEER!!!!!(COMPLETED✅) by missxoxo00
missxoxo00
  • WpView
    Reads 15,493
  • WpVote
    Votes 503
  • WpPart
    Parts 9
Labarin sarqaqiyar rayuwa...💫💕Na NAFI ANKA DA MISS XOXO (2016)
MADINAH by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 70,945
  • WpVote
    Votes 2,020
  • WpPart
    Parts 12
Just walk in and read, I promise u are going to be mesmerize with the emotional love story embedded in this novel.
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 74,029
  • WpVote
    Votes 3,140
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.