maryamabdullahi498's Reading List
33 stories
ALKAWARIN MU by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 43,601
  • WpVote
    Votes 322
  • WpPart
    Parts 12
Labari mai cik'e da Zazzafar Soyayya tausayi Romacing nadama tare da darasin Rayuwa
Auran zamani by ikrarukayyat11
ikrarukayyat11
  • WpView
    Reads 2,148
  • WpVote
    Votes 143
  • WpPart
    Parts 20
soyayya, kiyayya, hargitzi gamida cin amana ga sakarchi, khairat tayi ma rayuwarta illah da zatayi dana sani anan gaba,
K'ADDARA KO SAKACI.? (COMPLETED) by REAL-SMASHER
REAL-SMASHER
  • WpView
    Reads 16,319
  • WpVote
    Votes 521
  • WpPart
    Parts 10
"Ruqayyah yaushe kika fara tumbi ke da ko me kika ci cikin ki baya tab'a dagawa?" Baki Ruqayyah ta bud'e tana dariya take fad'in "wallahi ummah na fara tumbi,ba ki ga har k'iba na k'araba?" "Abunda na gani kenan shi yasa nake tambayarki" "Uhmmmm! Ummah kenan wallahi babu komai,murmushi Ummah tayi lokacin da Ruqayyah ke fita da plate d'in da sukaci abinci,amma hankalinta bai kwantaba saboda wani tunani da tayi lokaci guda ta kwallawa Ruqayyah kira "Ummah ga ni!" "Zauna magana za mu yi" guri ta samu ta zauna,"kin san me nake so dake?" Kai ta girgiza alamun A'a,ummah tace "so nake ki fad'amin yaushe ne rabon ki da ganin bak'on ki?" "Wane bak'o kuma ummah?" "Al'adarki nake tambaya!" #Turk'ashi! Masu karatu ku biyo ni cikin wannan labari don jin yadda aka haihu a ragaya!
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 70,079
  • WpVote
    Votes 3,092
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
Biyayya bayan rai completed by uwanibachaka
uwanibachaka
  • WpView
    Reads 10,730
  • WpVote
    Votes 483
  • WpPart
    Parts 19
A fictional character
Unplanned Future by maleeeka11
maleeeka11
  • WpView
    Reads 582,247
  • WpVote
    Votes 41,002
  • WpPart
    Parts 55
A last minute marriage to protect their image?
LAYLERH MALEEK  by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 22,783
  • WpVote
    Votes 1,857
  • WpPart
    Parts 10
LAYLERH MALEEK wani buri ne dake tafiya azuƙatan mutane guda biyu, SOYAYYA wata ginshiƙine acikin rayuwarsu. Idan zuciyarta na bugawa lallai tabbas nasa ma takan motsawa, tunani da buri duk sun tafine akan abu ɗaya. abunda kakeso ko abunda zuciya keso. abu biyu ke wahalar da zuƙatan SOYAYYA da kuma ƘADDARA.
BAN FARGA BA.. by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 163,824
  • WpVote
    Votes 1,494
  • WpPart
    Parts 22
Hattara dai iyaye masu barin ƴaƴa kuna tafiya aiki maiyasa wasu matan suka fi bawa aikinsu muhimmanci fiye da iyalansu read This novel labarine wadda ya faru a gaske ba kage bane, labarine mai tsuma zuciyar mai karatu da sauraro .....
wata miyar by leematrimi
leematrimi
  • WpView
    Reads 4,902
  • WpVote
    Votes 402
  • WpPart
    Parts 41
labarinl ne daya faru akan yarinya qarama Mai qarancin shekaru da Wanda ahalin da Suka wadata zuciyarsu da son zuciya da kwadayi
JINI YA TSAGA by Oum_Nass
Oum_Nass
  • WpView
    Reads 21,330
  • WpVote
    Votes 1,334
  • WpPart
    Parts 20
Ba son ko wano uba bane samun balagurbi acikin ahalinsa, sai dai sau da dama ALLAH kan jarrabi bayinsa ta hanyoyi da dama. Duk da kasancewarsa babban Malami agarin hakan bai hana ya samu ta waya wajan gaza daqusar da mutum ɗaya tilo acikin ahalin sa ba. "Tabbas HAFSA zakka ce, daban take acikin yara na. Ni kuma itace tawa JARRABAWAR." "DUK da ana cewa JINI YA TSAGA FATA TA CIZA, awanan karon haƙuri na ya gaza. Bazan iya zama da HAFSA ba! zuciya ta ba zata ci gaba da jurar muyagun habaicin ta ba!" "NA san zaman ku da HAFSA ba mai ɗorewa bane HALIMA! Bazaki juri zama da ita ba. Ni na HAIFI HAFSA aciki na, na fiki sanin dafi da mugunyar halayyar ta." sai kun shiga cikin labarin zakuga ruɗaɗɗan al'amarin da ke cikin sa, labari ne mai ban haushi da takaici. labarin rikitacciyar yarinya mai halayyar ban haushi.