DausiyaAbuBirchi's Reading List
19 stories
UMMI | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 208,823
  • WpVote
    Votes 18,781
  • WpPart
    Parts 54
Ta tafka babban kuskure a rayuwarta... Shin zata iya gyara wannan kuskuren ko kuwa??
MASARAUTAR JORDAN!!! by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 235,640
  • WpVote
    Votes 19,800
  • WpPart
    Parts 61
Baiwa ce......A cikin masarautar Jordan....... Kuma a haka suke kallonta a matsayin baiwar Amma tun daga ranar da yaganta ya Fahimci ba Baiwa ce....... Akwai wani ɓoyayyen alamari da tare da ita..Shin me yasa tayi yunkurin kashe shi? Dukda ba farar fata bace daga wani yanki na duniya take? Shi da kanshi yasanya Hannu akan kundin tsarin Masarautar kuma babu wanda yayi yunkurin dakatar da shi, sai dai Kashi........Qaddara tariga Fata..........
ᎠᎪႮᏞᎪᎻ.. 𝘉𝘐𝘠𝘜!!!   dynasty's by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 13,208
  • WpVote
    Votes 1,404
  • WpPart
    Parts 38
When west meet earth....
K'WARK'WARAH....(ITAMA MATAR SARKI CE) by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 302,906
  • WpVote
    Votes 50,735
  • WpPart
    Parts 113
A zanen da Alkalanin kaddarar su ya zana musu! Akwai Soyayya! Akwai Sadaukarwa! Dan haka zanen kaddarar su a hade take su Uku! Babu wanda ya isa tsallake na wani ba tare da ya faɗa na wani ba! Jaamal! Jannart! Sarah! Sun rayu akan abu daya! Kuma sun haɗakar soyayyan Abu daya! Domin farin cikin mutum daya domin samun farin cikin mutum daya! Dole sai an sadaukar da farin cikin mutum daya
AISHATUL-MUWAFAQA by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 9,285
  • WpVote
    Votes 383
  • WpPart
    Parts 9
Romantic Love Story.
BEENAFAN by marteybee
marteybee
  • WpView
    Reads 24,205
  • WpVote
    Votes 1,065
  • WpPart
    Parts 22
Kamar ni Daddy wancan tsohon zai yi tunanin hadani aure da wancan yar kauyen, banza , shashashan, kwaila,bokanniya ,hatsabibiya,low class,poshless,kaxama,wawiya ,kuma wanda batasan ciwon kanta ba A tsawace daddyn sa yace kai meyasa baka da hankali ne yar tawa kake fadawa haka, kokuwa umarnin mahaifin nawa ne kake so na tsallake toh kasa a ranka auren nan babu fashi kamar ma anyi shi angama ne. Hmmm me kuke tunanin zai faru idan ka duba yanda wannan hadadden first class kuma cikakken likitan saurayi mai ji da kansa wai ake so ama wa auren dole kumama yar kauye and wai hadin kakansa ne. Kubiyo ni domin samun cikakken labarin!
GIDAN GANDU by SAKHNA03
SAKHNA03
  • WpView
    Reads 38,409
  • WpVote
    Votes 2,460
  • WpPart
    Parts 39
Gidan gandu,haka kowa ke kiran gidan mu saboda yawan iyalan gidan tun daga kan iyaye da kakanni zuwa kan yaya duk muna zaune ne acikin gidan gandu. saidai abu daya shine, duk wani kalar hali da kake nema inkazo gidanmu to ka samu ,kama daga shaye shaye ,dabanci sata,koma dai menene,abinda zai baka mamaki shine duk iskancin mutum a gidan hatta dabbobin gidan suna shayin rashin mutuncina tun daga kan iyaye kuwa har yayansu babu wanda hantar cikinsa bata kadawa idan yasan ya shiga gonata ,nice nan SAMEEMAH!!!!...................Tofahh.
BAIWA CE  by feeezah135
feeezah135
  • WpView
    Reads 33,776
  • WpVote
    Votes 2,010
  • WpPart
    Parts 24
All right reserved © 2019 She was a slave without a choice Life without a freedom and Love without a destiny Meet moolah facing a life of a slavery at a young age of her life update once a week. ____ ©
Masarautar Kirfawa by Soumayyahtou__
Soumayyahtou__
  • WpView
    Reads 2,691
  • WpVote
    Votes 111
  • WpPart
    Parts 3
"Gyara Kintsi " The guards echoed "Taka Ahankali, gaba salamun baya salamun, kunga Zaki fili naka ba nasu ba" The chorused again... He is arrogant.. she is soft.. she is just... Rayhana he is the prince She has a past ... kubiyo ni kusha labarin Abyan and Rayhana all on a rollercoaster of love, pain and hatred. MASARAUTAR KIRFAWA!! ©All Right Reserved.
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 69,906
  • WpVote
    Votes 3,092
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.