muhibba445's Reading List
14 stories
MATAR AMEER by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 37,825
  • WpVote
    Votes 1,352
  • WpPart
    Parts 71
'Ammi ya zan yi da rayuwata? Ya kuke so in yi da zuciyata? Ban taba ba...daidai da rana daya ban taba mafarkin yin rayuwar aure ba tare da Ameer ba. Na roke ku da Allah ku zuba idanuwanku kawai a kaina, ina ji da kun san yadda zuciyata ke tafarfasa a duk lokacin da kuka yi min zancen auren wani wanda ba Ameer ba da tuni kun daina...' Kuka sosai take yi, kukan da ke fitowa tun daga k'asan zuciyarta yana ratsowa tsakanin idanuwanta. 'Na sani akwai zafi da radadi Ameerah, na san miye so, na san gubarshi saboda ni ma na tab'a dandana. Sai dai Ameerah ba za mu zura miki idanuwa ba, shekarunki ashirin da takwas kenan babu aure, kina zaune jiran gawon shanu. Waye ya san inda Ameer yake yanzu? Wa ma yake da tabbacin yana da rai ko babu?'
RAI BIYU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 439,025
  • WpVote
    Votes 46,509
  • WpPart
    Parts 63
Nawwara an 25 Year old beautiful Fulani Girl. The daughter of a poor man, she aims to help her poorest families. fell in love with BILAL her best friend. Working with her Ex-husband JIBRIL the CEO of One-On-One limitless company. To him love it's just four letter word... *** *** *** It's all about destiny. Heart touching. Love story. Kyauta ne. Just vote and comment.
NI DA ANAM by Queen2Mermue
Queen2Mermue
  • WpView
    Reads 75,907
  • WpVote
    Votes 3,052
  • WpPart
    Parts 37
well ! ba soyayya kaɗai bace akwai tarin darasi da manufa aciki.
  SARK'AK'IYAR SOYAYYA! by khairi_muhd
khairi_muhd
  • WpView
    Reads 89,208
  • WpVote
    Votes 6,149
  • WpPart
    Parts 68
a love story, this is a love triangle between 4 lover's.
AUREN FARI.... by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 39,985
  • WpVote
    Votes 2,892
  • WpPart
    Parts 40
wayace miki ana bawa namiji dama?babu abinda yake canja namiji sai ikon allah idan kince zaki iya canja Abdallah to kin yaudari kanki mazaasu hali irin na Abdallah wadanda basu da lokacin matansu saina aikinsu daban suke basa taba canjawa don haka ki saki jikinki a matsayina na yar uwarki aminiyarki inada hanyar da zakibi kisamu farin ciki ba dole saida soyayyar abdallah ba domin idan kikace zaki koyi tarairayar miji tou kin sa kanki a hanyar wahala baa taba tarairayar miji...namiji baayi masa gwaninta.....SABON SALO MAI CIKE SA DARUSSA MAI DAUKE DA TSANTSAR CIN AMANA....MAI DAUKE DA SALO NA SOYAYYA
UMAIMAH!  by xinnee_smart1
xinnee_smart1
  • WpView
    Reads 68,836
  • WpVote
    Votes 5,230
  • WpPart
    Parts 40
Dad! Mi... ji.. n... UMAIMAH.. ne! ****ta Yaya musaki yasan soyayyah? Wannan wani salon munafurcin ne!
D'iyar fari 🧕🏼 by zubeefly08
zubeefly08
  • WpView
    Reads 37,306
  • WpVote
    Votes 2,389
  • WpPart
    Parts 21
Ta zaci gamo tayi da aljani ashe ba aljani bane mutum ne kamar ita , soyayya ce kawai tsakanin su
UWAR GIDA 😍😍😍 by Zayanb249
Zayanb249
  • WpView
    Reads 7,399
  • WpVote
    Votes 213
  • WpPart
    Parts 8
Waka a bakin mai ita tafi dadi 😍😍😍😍😍his_hanan Nd m.hanna
RUWAN ZUMA (completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 39,370
  • WpVote
    Votes 2,691
  • WpPart
    Parts 24
Shin wani irin kallo kake yiwa masoya biyu wad'anda akwai tazarar shekaru tsakaninsu, musamman ma in aka ce Macen ta fi Namijin yawan shekaru? Tayi wuff dashi, ko Tsoho yayi wuff da yarinya. To ga labarin wani matashin saurayi mai farin jinin 'yan mata amma shi hankalinsa kwata-kwata ba ya kansu dalilin tun asalin fari Aliyu Haydar yafi son auren mace wacce ta girmeshi da yawan shekaru. Ana haka ne kuma ya had'u da Laila Kashim wacce ta dace da duk tsari na matar aurensa. A yanzu kuma da mutanen duniya suke kyama game da kushe irin wannan tarayya shin Aliyu Haydar da Laila zasu cika burinsu ko dai zasu iya hak'uri da juna don gujewa zagin duniya a kan tarayyar da Allah ya halatta? Soyayya... RUWAN ZUMA
Forgotten Love  by chubbybunny173
chubbybunny173
  • WpView
    Reads 114,698
  • WpVote
    Votes 12,783
  • WpPart
    Parts 50
He loved her so much. She loved him even more. But all of a sudden she couldn't remember all the love they both shared. Only time can tell if the Forgotten love would come back. ** He was dark chocolate in complexion his eyes where red and he smelt awful with a dirty brown toothpick which hanged lazily on the side of his lip. "Excuse me please. let go of me." I tried to escape from his hard grip but it was useless. If he takes this money from me what would I tell my step mother she would never believe that i got robbed even if I had bruises all over my body. "If it's the money you want just take it." I spoke with fear my voice trembling, Because that was much better than I getting attacked reducing my future bride price. Please no. "I want you to give me the car keys get in the car with me and maybe we could have some..... fun later." He winked disgustingly at me. I looked around for any sign of a human being but there wasn't anyone around the security men were far away so screaming is hopeless. "Please just let me go i will give you the money." "Did I tell you I wan-" "I think the lady asked you to let her go." I sharply turned to who ever came to save me. The first thing I notice was that he was tall, wearing all white With a stubble. He didn't wear a smile, but even with a frown in the dark he looked really handsome. **