chummy013's Reading List
11 stories
Gidan Bature by Ummusubaya
Ummusubaya
  • WpView
    Reads 69,731
  • WpVote
    Votes 3,361
  • WpPart
    Parts 10
Romantic Love story&Family Saga
WANI GIDA...! by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 130,229
  • WpVote
    Votes 12,237
  • WpPart
    Parts 31
Tana shiga cikin dakin, taji an janyo hannunta anyi gefe da ita. Cikin tsananin tsoro da bugun zuciya ta daga baki zata saki ihu, taji an sanya hannu an rufe mata baki, a lokaci guda kuma aka juyata tana kallon wanda yayi mata wannan aika-aika. Ta saki wani numfashi da bata san lokacin data rike shi ba, ta jefa mishi harara cikin wasa. Duk da cewa manyan fararen idanunta babu abinda suke fitarwa sai tsananin kauna mai tsafta. Ya kasheta da murmushin nan nashi da har kullum yake kashe mata jiki, ya kanne mata idanu, "Hello, love!". * Wai bahaushe yace 'hali zanen dutse!', 'mai hali baya canza halinsa!'. Bahijjatu tayi tunanin wadannan duk fada ce kawai, sai da ta kwashe watanni shida bata cikin gidansu ta koma, ta ga babu abinda ya canza zani daga tsarin rayuwar gidan. Wata irin rayuwa ce ake yi a cikin gidansu mai matukar daure kai. Rayuwar da babu girmama na gaba, babu bautar Allah, babu kuma tsoron Allah a cikinta. Bata san cewa rayuwarta na shirin yin juyi wanda bata taba zata ko tsammani a wannan dawowar ba. Ku biyo matashiya Bahijjatu domin jin ta yadda zata karbi wannan canji da yazo mata babu zato balle tsammani, ba kuma tare da ta shirya ba. Wannan littafi kyauta ne, wanda zai dinga zo muku a duk lokacin da damar yin typing ta samu... :)
BABBAN GORO by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 279,780
  • WpVote
    Votes 21,576
  • WpPart
    Parts 62
NOT EDITED ⚠️ "Kayi kuskuren fahimta Saif, babu soyayyarka a cikin zuciyata ko kaɗan" Kara matsowa yayi kusa da ita, ta yadda tana iya juyo bugun zuciyarsa, yace "Ki kalli kwayar ido na ki faɗa min baki sona ki karya ta kanki da kanki indai har da gaske babu sona a cikin zuciyarki!" Kasa ɗago kai tayi ta kalleshi balle har ta iya furta abunda ya bukace ta dayi. Hakan yasa shi yin murmushi mai sauti, "You see ba zaki iya ba, kin cutar dani Kairat da kika karkata zuciyata zuwa ga Minal bayan kinsan halinta kin kuma san bata dace dani ba, i hate you but i hate her more" Yana kaiwa nan ya kaɓe mata rigarsa ya juya a fusace ya bar mata falon, Sai da taji tashin motarsa sannan ta share hawayen dake idonta ta nufi kofar cikin gida, tana buɗe kofar taga Minal tsaye a bakin kofar da hawaye shaɓa-shaɓa a fuskarta. ®2017 ****************
Inteeesar by Khaleesat_Haiydar
Khaleesat_Haiydar
  • WpView
    Reads 30,150
  • WpVote
    Votes 913
  • WpPart
    Parts 4
#pride #Obsession #Ego #Step mothers #Funny granny #Khaleesat Haiydar #Love #Foolishness #Romance
Alkyabba by Miryamaah
Miryamaah
  • WpView
    Reads 1,113,847
  • WpVote
    Votes 7,790
  • WpPart
    Parts 4
He looked at me with so much adoration in his eyes that made my stomach do double flips and my heart just melted. "I will shield you from all the harm in this world. I will make sure everyone accepts the shade of your skin and your brunette hair. You will never ever feel like you don't belong here anymore. You deserve to be happy like every princess. And you will forever be happy. I promise you this. " The tears were swimming at the brim of my eyes gently cascaded down my face just as he finished his sentence. I trusted him. I knew he meant it. And for the first time in my life,I was glad I was married to this man.
Mi Amor, my love!  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,130,465
  • WpVote
    Votes 101,480
  • WpPart
    Parts 36
Abdulhameed: She's my dream girl. Fatima: He's always been my crush, every girl has a crush on him. Abdulhameed: I love her. Fatima: I love him. Abdulhameed: I'm doing it for my father. Fatima: I'm literally forced. Abdulhameed: But she still loves her ex. Fatima: But he still loves his ex wife. Abdulhameed: And its just two years marriage. Fatima: And its just two years marriage.
Hilwa. by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,866,458
  • WpVote
    Votes 41,036
  • WpPart
    Parts 13
Hilwa Haroun, a spirited girl from a small town in Nigeria, relocates to the bustling city of Abuja, hoping for a fresh start and new opportunities. However, adapting to her new life proves to be a challenging journey filled with unexpected twists. As she navigates the fast-paced lifestyle and the complexities of a blended family with contrasting personalities, Hilwa struggles to find her place in a world that feels foreign. Just when she begins to settle in, a shocking revelation turns her life upside down, presenting her with a challenge she never anticipated. Faced with emotional turmoil, Hilwa must confront her fears. Will she be able to embrace the changes and accept this unexpected turn of events with an open heart, or will it push her further away from the life she longs to build? Join Hilwa on this exhilarating and poignant journey as she learns to balance love, family, and self-discovery in a city that promises both excitement and uncertainty. It's a bumpy, emotional and an exciting ride. BETWEEN TWO WORLDS. H I L W A. ~ H E L WA.
UMAIMAH!  by xinnee_smart1
xinnee_smart1
  • WpView
    Reads 68,832
  • WpVote
    Votes 5,230
  • WpPart
    Parts 40
Dad! Mi... ji.. n... UMAIMAH.. ne! ****ta Yaya musaki yasan soyayyah? Wannan wani salon munafurcin ne!
KAUNACE SILA by hauesh
hauesh
  • WpView
    Reads 98,579
  • WpVote
    Votes 3,131
  • WpPart
    Parts 62
kaunace sila all talk about ,neglect of parent, true love, parental obedience.
Mahabbah by asmasanee
asmasanee
  • WpView
    Reads 14,447
  • WpVote
    Votes 1,152
  • WpPart
    Parts 19
Meaning of the name ,love,affection Hot love,if I said hot love i mean hot and romantic novel You will love it ,just enter and enjoy it #wattpad@asmasanee #IG@bynerh_augie Or Official_husnert #asmasanee13@gmail.com Hot love