Liste de Lecture de Mayammm-8
24 stories
TAGWAYE by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 38,800
  • WpVote
    Votes 2,035
  • WpPart
    Parts 21
If you are looking for a story that will touch your heart and soul, this is it.
Captain_Ahmad Junaid(On Hold) by AishaTijjani2
AishaTijjani2
  • WpView
    Reads 110,693
  • WpVote
    Votes 4,780
  • WpPart
    Parts 50
Compiled by Princess Aysha Muhammad Copied by Jamiela D Ilayasu ⚓ *Captain_Ahmad Junaid* ⚓ _By Khaleesat Haiydar_ ✍? *Dedicated to......* *Ya Allah! Ya Allah! Ya Allah, Ya ubangiji kamar yanda ka bani ikon fara littafin nan ka bani ikon kare shi cikin aminci da yardar ka, Ya Allah ka min katanga irin ta China da duk wani soul da xai daga min hankali a Media??‍♀ ya Allah ka rabani da sharrin mahassada da duk 'Yan uwana musulmai baki daya, ya Allah ka kara hada kawunan musulmai a duniya ka tsare mu a duk inda muke, Ya Allah ya ubangiji kasa mu gama da iyayen mu lafiya, kasa mu cika da imani da tsoron ka a xuciya don son ma'aiki S.A.W* Uhnm! my greetings goes to my die hard fans nd frnds dat are alwayz their for me☺ My Phatiemarkh Habibah Marafa Hafsat (Ummu Ilham) My Humainah bala Abkr? Eeshatullah Goni? My Maryam Aliyu Rukky Usman Saknah Ibrahim Sallynah Ummu Lailah(AY) My Salmah Maman Shakur Fiddo s dangi Waow to mention but a few, Khaleesat heart you
JIDDAH by ummAimann
ummAimann
  • WpView
    Reads 32,609
  • WpVote
    Votes 1,400
  • WpPart
    Parts 18
Its all about the difficulty of life, when people you leave around them dislike, envy, and hates you.......... Like it is for jiddah, she's an orphan who's parents die and she have to stay in her grandma's place. And her grandma happens to not show her love at all, even though she tries all her best to please her, but to no avail, her grandma is not seeing that.
QURUCIYAR SURAYYAH by Ummerherny02
Ummerherny02
  • WpView
    Reads 6,529
  • WpVote
    Votes 325
  • WpPart
    Parts 5
ban nishadi da ban dariya ku shigo ciki kuga abunda ya kunsa.
Morning Azkar by fateemah69
fateemah69
  • WpView
    Reads 1,153
  • WpVote
    Votes 45
  • WpPart
    Parts 15
Assalaamu alaikum fellow Muslims this book is mainly about Azkar to be done in the morning. Am not asking you to vote but read and act on it. If you notice any mistake you can alert me with evidence. Human were not created to perfect no one is perfect but Allah. Please read,share(for you will be rewarded by Allah) and act on it. Jazakallahu khairan. MORNING AZKAR Recite between sub-e-sadik to sunrise And mention the name of your lord(in prayer) morning and evening( Al-Quran 48:9) That you(people) may believe in Allah and his messenger and honor him and respect the prophet and exalt Allah morning and evening (Al-Quran 48:9)
'YAR BALLAJJA'U by Smart_Feenert
Smart_Feenert
  • WpView
    Reads 26,659
  • WpVote
    Votes 3,232
  • WpPart
    Parts 46
Sai da na kyakyace ko waccen su tayi muii da bakin ta alamun bacci yadan fara satar su Ni kuma sun barni da haushin su a rai. Na sauko daga saman gadon a zuciye da niyyar barin dakin tun da an bata man rai, sai jin nayi Kaka na fadin "Ina za ki tantiriya a cikin wannan daren?". a daidai wannan lokacin gwaggo talatuwa, mai bakin kara, kamar daman jiraye ta ke da taji Kaka ta yi maganar, ta mike zaune tare da gyara daurin dankwalin ta, ta ce, "Ba wai tambayar ki a ke yi ba?" A takaice na ce "Fitsari zan yi". Banma tsaya jin ta bakin su ba Na kamo hanya ta ta fita daga cikin dakin a hasale, sai da na kawo daf da fuskar Gwaggo Talatuwa sarkin kicihi, da ta gama sakin baki da ido tana kallona cike da fuskar jin haushi, nan take na dade da dubin fuskarta na wanke ta da tukwicin wata kafurar Tusa mai bala'in warin tsiya, a daidai lokacin da na fahimce komai ya tafi daidai kamar yanda nake buk'ata, na bar dakin a hanzarce tare da daukar wata waka ta Ado Gwanja a baki, ina tafe ina raira abita kamar daman ni nayita, na barsu dwade da hanci dan babu bakin yin magana...... FOLLOW VOTE COMMENTS AND SHARE "THANKs."
DA SANIN ALLAH. (Completed ✍️) by safiyyaa_z
safiyyaa_z
  • WpView
    Reads 24,886
  • WpVote
    Votes 2,385
  • WpPart
    Parts 37
Bazan iya ba Abdul! Bazan iya neman taimakon mutumin da ya aureni kawai sbd na mare Shiba. Bazan iya neman taimakon mutumin da kullum burinsa ya d'auki fansa akaina ba. Kawai dae ina neman taimako a gurin ubangiji na sbd nasan komai yake faruwa *DA SANIN ALLAH* domin baya barci kuma rahamarsa me isa ce ga kowa.
👑👑SHUGABA👑👑 by mhizzphydo
mhizzphydo
  • WpView
    Reads 30,477
  • WpVote
    Votes 3,314
  • WpPart
    Parts 68
"Nine nan SHUGABA" yafada cikin karaji dariyan da tamanta yanda akeyinta neh ya subuce mata ganin yanda yake zaro Ido kaman wanda yaga werewolves sosai yayi mamakin yanda take dariya cos tinda yasanta bata taba yin koda murmushi bah dukda zallan kwayar idonta yake gani... ★★★★★★ Hannun su na rawa suka hau budewa, cikin tsananin firgice suke kallon kujeran datake zaune inda hannunta kawai suke gani tana shafa kan Zakinta wanda yake ta zaro harshe... Bayan sun gama budewa Arsh ya karba na mai Jan kaya wato Zad boy shima cikin firgici yake kallonta shi Sam arayuwar shi baitaba cin karo da mace irin ta bah. Gabadaya babu digon tausayi acikin ranta in fact batasan miye tausayi bah... Juyawa yayi wajen su Zad boy inda banda kuka babu abinda sukeyi Ahankali yataka zuwa gaban ta inda idonta a lumshe yake kaman mai bacci amma azahirin gaskiya dukda tabasu baya babu abinda bata gani Cikin sanyin murya yace" SHUGABA danAllah adan sausautawa Zad boy hukuncin ya mai tsauri dayawa" Ganin ko bude ido batayi bah yasa shi barin gaban ta cikin sanyin jiki Cikin dakewar murya yace"Danish!!, Ka kawo kayan aikin nan" Cikin tsananin firgici Zad boy yafara magana" danAllah karku cire min azzakari na ku yafe min bazan sake bah!!!" cikin kidima Amaya dake sharban kukan nata hukuncin take kallon kujeran ta sai asannan tasan nata hukuncin farilla neh akan na Zad boy nan da nan taji ta karaya taji duk fansan datake nema ya bace gabadaya taji ta yafe musu Ganin sun nufoshi ana kokarin danne shi tace" ku dakata inace soboda sun min fyade kuka yanke mana wannan hukuncin to Ni Amaya nayafe musu don haka kubarmu mutafi" Mikewan dasuka ga tayi neh yasa su Arsh sunkuyar da Kansu zuciyan su duk ba dadi amma babu wanda ya isa yakara furta ko da kalma daya yanzu Cakk numfashin su Zad boy yadauke dalilin ganin wanda basu taba zato bah....
WANI HANI GA ALLAH BAIWA CE📿📿📿📿 by maman-hanna
maman-hanna
  • WpView
    Reads 8,066
  • WpVote
    Votes 357
  • WpPart
    Parts 7
Labari ne akan wata matashiya, mai ban tausayi, amma Allah ne gatanta bakowa ba, ku biyo ni dan sanin yanda labarinta zai kaya tar damu💎💎💎💎💎