khadijanasir11icloud's Reading List
8 stories
🤫SAINA AURI MIJIN 'YATA (TA CIKINA)🤫 by UMMU_DILSHAD
UMMU_DILSHAD
  • WpView
    Reads 4,148
  • WpVote
    Votes 134
  • WpPart
    Parts 13
HAJIYA RAHMATU TA DAKA TSALLE TACE SAITA AURI MIJIN 'YARTA HAJARA WACCE TA RASU BAYAN AURENTA DA UBAIDULLAH WATA UKU DA SUKA WUCE, SHIN AUREN SURUKA ZAIYIWU KUWA DA SURIKI.....SHIN A MUSULUMCI MA HAKAN HALAL NE KO HARAMUN?....... MENENE MA DALILIN CEWA ZATA AURESHI DIN, KUNA GANIN SHIMA ZAI AMINCE YA AURI MAMAR MATARSHI KUWA.......WANNAN HADIN KWAMA CHALAR TAYA ZA'A FARA?.........DUK AMSOSHIN SUNA NAN A CIKIN WANNAN BOOK ME SUNA "SAINA AURI MIJIN 'YATA (TA CIKINA). FANS DINA MASU KAUNATA NE KADAI ZASU KARANTA WANNAN BOOK DIN DAGA FARKO HAR KARSHE TA HANYAR BIYAN SUPPORTING FEE 200 NAIRA ONLY, DA ZARAR FREE PAGES SUN KARE KUNA IYA NEMANA TA WANNAN NUMBERS DIN DOMIN SANIN YADDA ZASU BIYA..... 08036542610 07013872581 KUNEMENI TA WATSAPP. SAINA JIKU.
D'a Namiji Wuta da Kankara by Benaxir
Benaxir
  • WpView
    Reads 17,712
  • WpVote
    Votes 1,329
  • WpPart
    Parts 12
Aure bautar Ubangiji by ummnihal
ummnihal
  • WpView
    Reads 15,083
  • WpVote
    Votes 838
  • WpPart
    Parts 31
nasiha akan zamantakewar aure A lokacin da mukayi niyyar yin aure yana da kyau mu san mene ne dalilin yin auren. Da farko ma dai mu fara sanin mene dalilin zuwan mu duniya? Allah Ya fada a cikin al-qur'an mai girma cewa " Ya halicce mu ne don mu bauta masa ma'ana don mu zama bayi a gare shi. Saboda haka sai mu sawa zuciyar mu zamuyi aure domin mu bautawa Allah, mu cika sharuddan Imani ga Allah. Ita kuma bautar Allah bata da wahala, sai dai amman shaidan yayi alkawari sai ya mayar mana da ita mai wuya ta hanyar shigo mana da shubuhohi marasa ma'ana. Tare da yawo a cikin jininmu da zukatanmu yana kawata mana ƙarya da kuma rufe mana ido daga ganin kyaun gaskiya. #1 aure on 23/10/2020 #aure #marriage #arewa # north #zamantakewa #macetagari #batulmamman #ummyasmeen #aljannarmace #hakuri #haquri #ibada #islam #musulunci #nasiha
Hanjin Jimina...akwai Naci Akwai Na Zubarwa by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 56,899
  • WpVote
    Votes 3,639
  • WpPart
    Parts 23
ALKAWARIN MU by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 42,840
  • WpVote
    Votes 322
  • WpPart
    Parts 12
Labari mai cik'e da Zazzafar Soyayya tausayi Romacing nadama tare da darasin Rayuwa
Before He Came Along  by deedaa_h
deedaa_h
  • WpView
    Reads 259,864
  • WpVote
    Votes 23,891
  • WpPart
    Parts 35
All the times Amira heard stories about him, in her head he was the perfect guy and all she wants is to meet him... So she meets him, but what she got to see was the exact opposite of what she thought. Adam went through alot growing up, after loosing his parents at a very young age, he didn't expect to find another person that he would hold dear to his heart.
KWARATA... by meelatmusa
meelatmusa
  • WpView
    Reads 807,663
  • WpVote
    Votes 33,469
  • WpPart
    Parts 112
Ƙalu bale gareku matan aure
ALI ABBAS by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 96,884
  • WpVote
    Votes 6,990
  • WpPart
    Parts 29
Duk yanda taso ta daure wa zuciyarta yanayin datakeji abin ya faskara, duk iya qoqarinta na ganin cewar ta tsayarda hawayenta amma seda sukayi tattakin yin ambaliya daga manyan fararen idanuwanta zuwa lallausan kuncinta, zuciyarta ke barazanar fasa qirjinta ta fito, duqawa tayi ta dafe wurin ilahirin sumar kanta ta sakko ta rufe mata fuska da kai gabaki daya jin zuciyarta na shirin faso kirjin bilhaq ta fito ya sanya da iya k'arfinta ta furta "Gadangaaaaaaaa!!!!!!, Ina kashigane arayuwa? Kasan kuwa rashinka na shirin kaini lahira!!! Yaa Allah indai gadanga na raye Allah ka bayyanar dashi agareni,in kuma gadanga ya mutu Allah ka isarmana da zancen mutuwar shi daga majiya me tushe" dafe bakinta tayi da sauri ta d'ago kanta "gadanga be mutuba, inshaa Allahu bazaka mutuba semun hadu mun rayu cikin Aminci....tausayintane ya sanyashi komawa da baya a hankali, duk iya dauriyarshi seda ya zubar da kwalllahhhh....